An Sako yan kungiyar izala guda Ashirin da aka yi garkuwa da su.
Kungiyar jama’atul izalatil Bidh’a wa’ikamatus Sunnah JIBWIS ta tabbatar cewa an Sako yan agajin ta su Ashirin da akayi garkuwa da su a ranar Ashirin da uku ga watan Disamba a jibiya, jihar Katsina.
Shugaban majalisar malamai na kungiyar Sani jingir ya bayyana hakan a wani taron manaima labarai a Jos jiya lahadi.Yace an saki yan agajin ne da misalin karfe biyu na safiyar Asabar a garin Dauran dake karamar hukumar Zurma a jihar Zamfara.
Yace an sake su ba tare da wani sharadi ba kuma wadanda sukayi garkuwa da su, sun kaisu inda suka sace su ne suka ajiye su cikin koshin lafiya.
Don yace munyi tayin Addu’a tare da rokon wadanda suka sace su cewa mu bamu da bindiga da za muyi yaki da su kuma yan agajin basu da kudi da zasu basu shiya sa Allah ya amsa mana.Ya yabawa shugaban kasa Muhammadu Buhari, Gwamna Aminu Waziri Tambuwal, jami’ai tsaro SSS da yan sanda saboda nuna damuwa akan lamarin.Jingir ya bukaci Gwamnati data karawa jami’ai tsaro karfi da kuma kayan aiki don yin aiki da kyau.
Ya bukaci yan kasa da a rinka baiwa jami’ai tsaro cikakken goyon baya. A ranar talatin da daya ga watan Disamba kungiyar izala ta bada sanarwa cewa an kama yan agajin ta su Ashirin akan hanyar su na dawowa daga sakkwato bayan sun halarci kanfin na yan agaji a Dutse, Jihar Jigawa.
More Stories
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...
SAFETY VIOLATION: LASG SEALS SHOPS ON MARTINS STREET
The Lagos State Safety Commission has sealed two lock-up shops on Martins Street, off Broad Street, due to safety violations....
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB The 2024 Unified Tertiary Matriculation Examination notification slip, which shows candidates...
NSCDC REPELS BANDITS’ ATTACK ON FG’S SILO IN KATSINA
Agro Rangers of the Nigeria Security and Civil Defence Corps, on Saturday, repelled an attack by suspected bandits on the...
PARIS 2024 QUALIFIER: WE’RE READY FOR SUPER FALCONS – BANYANA COACH, ELLIS
Banyana Banyana of South Africa head coach, Desiree Ellis has declared the team’s readiness for their 2024 Olympic Games qualifier...