Yan sanda sun kama Wanda me yiwa Atiku baraza na akan Neman shugaban kasa.
Yan sanda masu Tara bayanai na tsirri dake karkashin Babban sufeton yan sanda sun kama mutumin da ake zargi da yin barazana wa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar daya bar Neman shugaban kasa ko kuma ya sace shi.
Mai laifin mai suna Augustus Akpan Dan shekara 43 Dan garin Edemaya a karamar hukumar ikot Abasi na jihar Akwa ibom ana kuma zarginsa da cewa zai kashe Fatima, Rukayya da Jennifer yaya da matar Atiku Wanda take daga cikin masu takaran shugaban kasa a PDP.
An ce Akpan yana kokarin ya bar kasa kafin yan sanda suka kamashi a tsohuwar toll gate dake kan hanyar Ibadan – Lagos .
Jami’in Hulda da jama’a na hukumar yan sanda jimoh moshood ya tabbatar da kamen a wata sanarwa daya mikawa yan jaridu
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...