Yan sanda sun kama Wanda me yiwa Atiku baraza na akan Neman shugaban kasa.
Yan sanda masu Tara bayanai na tsirri dake karkashin Babban sufeton yan sanda sun kama mutumin da ake zargi da yin barazana wa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar daya bar Neman shugaban kasa ko kuma ya sace shi.
Mai laifin mai suna Augustus Akpan Dan shekara 43 Dan garin Edemaya a karamar hukumar ikot Abasi na jihar Akwa ibom ana kuma zarginsa da cewa zai kashe Fatima, Rukayya da Jennifer yaya da matar Atiku Wanda take daga cikin masu takaran shugaban kasa a PDP.
An ce Akpan yana kokarin ya bar kasa kafin yan sanda suka kamashi a tsohuwar toll gate dake kan hanyar Ibadan – Lagos .
Jami’in Hulda da jama’a na hukumar yan sanda jimoh moshood ya tabbatar da kamen a wata sanarwa daya mikawa yan jaridu
More Stories
POLICE ARREST SUSPECTED LAGOS CULTISTS LINKED TO ILLEGAL FIREARM DISTRIBUTION
By: Sefiu Ajape The Lagos State Police Command has arrested three suspected members of a notorious cult group during a...
TINUBU MOURNS 21 KANO ATHLETES KILLED IN TRAGIC ROAD CRASH
By Oduola F.A. President Bola Tinubu has expressed sorrow over the tragic accident that claimed the lives of members of...
GATEWAY GAMES: 21 DEAD IN KANO SPORTS FESTIVAL CONTINGENT CRASH
By oduola F.A. The Federal Road Safety Corps, FRSC has put the figure of persons who lost their lives in...
NIGER FLOOD DISASTER: OVER 100 DEAD, 75 BURIED, 100 MISSING
By: Sefiu Ajape The catastrophic flood that struck Mokwa Local Government Area in Niger State has resulted in over 100...
I LOST 17 MEMBERS OF MY HOUSEHOLD — VICTIM OF NIGER FLOOD LAMENTS
By: Sefiu Ajape Seventeen members of a single household were among the victims of the devastating flood that struck the...
NAFDAC JUSTIFIES CRACKDOWN ON ONITSHA TRADERS, INSISTS CHARGES LAWFUL
By: Sefiu Ajape The National Agency for Food and Drug Administration and Control (NAFDAC) has dismissed allegations of extortion and...