Kungiyar Kiristocin Arewa ta roki Buhari ya kubuto da Leah Sharibu kafin Wa’adi da Boko Haram suka bayar ya cika.
Shugaban kungiyar Yakubu Pam daya ke hira da yan jarida ranar juma’a A Abuja yayi roko ga Shugaban kasa Muhannadu Buhari da yayi Iya bakin kokarin sa don kubuto da Leah Sharibu kafin wa’adin tattaunawa da Boko Haram suka bayar ya kare.
Ya kuma roki Boko Haram dash saki Sharibu da sauran mutane da suka yi Garkuwa dasu don iyalensu na cikin tashin hankali.
Pam yace tsoron sa shine idan Buhari baiyi kokarin kubutar da Leah da sauran mutane dake hannun yan ta’addar ba kafin karshen wa’adin suna Iya aiwatar da barazana da sukayi na kashe su.
1 total views , 1 views today
More Stories
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...
PLATEAU: HEAVY RAINSTORM DESTROYS OVER 70 HOUSES
Significant damage was caused by a strong downpour that struck multiple settlements in Plateau State's Langtang South Local Government Area....