Wani Dan jarida da aka daure ya rubuta korafi akan Buratai kana ya nemi a biya Naira Miliyan Hamsin kudin Fansa.
Wani Dan jaridar Punch a jos Mr Friday Olokor ya bada wa’adin kwana biyu ga sojoji da suka kama shi a makon jiya a jos dasu rubuta takardar Ahuwa tare da biyan sa Naira Miliyan Hamsin a matsayin kudin bata masa suna saboda kama shi dasu kayi ba daidai ba.
Lawyan Olokor , Olisa john Tochukwu na E H Ogochukwu chambers ya rubuta korafi zuwa ga Baban Hafsan Hafsoshin Soja Tukur Buratai a ranar goma ga watan Oktoba yana mai cewa Wanda yake karewa fitaccen Dan jarida ne kuma baban wakilin jaridar Punch Wanda doka ta bashi damar ya dauki labarai akan ayyukan Soja amma abun takaici sai gashi sojoji dake jos suka kama shi tare da ci masa mutumci da kuma azbtar dashi haka kawai.
Sojoji ne suka kama Olokor a makon jiya yayinda suka kai sumame game da bincike da sukeyi akan bacewar manjo janaral idris Alkali dake tahowa daga Abuja zuwa Bauchi.
More Stories
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...
PLATEAU: HEAVY RAINSTORM DESTROYS OVER 70 HOUSES
Significant damage was caused by a strong downpour that struck multiple settlements in Plateau State's Langtang South Local Government Area....