Gwamnatin jihar filato ta hana yin wani gangami, Tataki ko zanga zanga saboda rashin zaman lafiya.
Biyo bayan kashe kashe da lalata dukiyoyi da wasu yan bindiga sukayi a wasu sassan jos, jihar filato gwamnati ta haramta yin zanga zanga ko tataki.
A wata sanarwa daga hannun Komishinar watsa labarai da sadarwa Yakubu Datti ya fitar ranar litinin gwamnatin jihar ta shawar ci jama’a dasu bi dokar sau da kafa.
Yace gwamnatin tana sane da yancin jama’a suyi zanga zanga zanga a mulkin dimokaradiya amma su Sani cewa gwamnatin ma tana da hakkin kare rayuka da dukiyoyin jama’a.
More Stories
UPDATED: AIYEDATIWA SWORN IN AS ONDO STATE GOVERNOR
Aiyedatiwa took his oath of office just after his running mate Olayide Adelami around 12:59 pm. Lucky Aiyedatiwa has been...
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....