Gwamnatin Tarayya ta raba kudi Naira Biliyan daya da miliyan Dari biyar wa gidajen Talakawa dubu Ashirin da Dari uku da Arba’in da Hudu a jihar Bauchi.
Gwamnatin tarayya ta raba sama da naira biliyan daya da miliyan Dari biyar ga gidajen talakwa guda dubu Ashirin da Dari uku da Arba:in da Hudu a jihar Bauchi a katkashin shirinta na taimakawa talaka.
Ko-odinetan shirin a jihar Bauchi jibrin Yusuf ya shaidawa shugabannin kungiyar mata yan jarida NAWOJ da suka kawo masa ziyara a ofishin sa dake Bauchi yace kudin an raba su ne daga shekara ta 2016 zuwa yanzu.
Yusuf yace an raba kudaden ne ga talakan talaka don rage masu kuncin rayuwa tare da basu kwarin gwuiwar tura yayansu zuwa makaranta.
More Stories
POLITICS : RIVERS ASSEMBLY EXTENDS DEADLINE FOR ELECTORAL COMMISSION
The Rivers State House of Assembly has extended the deadline for the summons of the Chairman of the Rivers State...
SUSPECTED LAKUWARA TERRORIST KILLED IN KEBBI BY SECURITY OPERATIVES
A combined team of security operatives, including vigilantes, has killed a suspected Lakurawa terrorist, Maigemu, in Kebbi State. The Director...
LET US TAKE ACTION AGAINST LASSA FEVER- ECOWAS
The Economic Community of West African States, through its specialized health institution, the West African Health Organization has urged researchers,...
UPDATED: SENATE SUSPENDS NATASHA AKPOTI-UDUAGHAN FOR SIX MONTHS
The Senate has suspended Senator Natasha Akpoti-Uduaghen for six months for violation of the Red Chambers rules. Her suspension followed...
SENATOR NATASHA RESUBMITS PETITION AGAINST SENATE PRESIDENT AKAPABIO
Senator Natasha Akpoti-Uduaghan has once again brought before the Senate a petition alleging sexual harassment from Senate President Godswill Akpabio....
CHIEF OF AIRSTAFF ARRIVES ZAMFARA FOR OPERATIONAL VISIT
The Chief of Air Staff, Air Marshal Hassan Abubakar, has arrived in Gusau, the Zamfara State capital, for a one-day...