Shattima ya jajantawa iyalin Hauwa Leeman , Ma’aikaciyar agaji da Boko Haram suka kashe.
Ajiya ne da yamma Gwamna Kashim Shattima ya jagoranci wata tawaga izuwa gaisuwar ta’aziya ga iyalen Hauwa Leeman Ma’aikaciyar agaji dake aiki tare da komitin bada agaji na kasa da kasa da Boko Haram suka kashe ta.
Sunyi Garkuwa da ita a wani munmunar hari da suka kai a Rann hedkwatar karamar hukumar Kala-Balge na jihar Borno.
Ta’aziyar a madadin shugaban kasa Muhammadu Buhari ne kafin tawagar shugaban kasar ta iso.
Ya tabbatar da cewa gwamnati zata yi rungumi iyalen ta inda ya bayyana rasuwar ta a matsayin babbar barna.
Yar shekara 24 ta rasu ta bar mahaifin ta Muhammad liman , mahaifiyar ta da sauran yan uwa.
More Stories
POLITICS : RIVERS ASSEMBLY EXTENDS DEADLINE FOR ELECTORAL COMMISSION
The Rivers State House of Assembly has extended the deadline for the summons of the Chairman of the Rivers State...
SUSPECTED LAKUWARA TERRORIST KILLED IN KEBBI BY SECURITY OPERATIVES
A combined team of security operatives, including vigilantes, has killed a suspected Lakurawa terrorist, Maigemu, in Kebbi State. The Director...
LET US TAKE ACTION AGAINST LASSA FEVER- ECOWAS
The Economic Community of West African States, through its specialized health institution, the West African Health Organization has urged researchers,...
UPDATED: SENATE SUSPENDS NATASHA AKPOTI-UDUAGHAN FOR SIX MONTHS
The Senate has suspended Senator Natasha Akpoti-Uduaghen for six months for violation of the Red Chambers rules. Her suspension followed...
SENATOR NATASHA RESUBMITS PETITION AGAINST SENATE PRESIDENT AKAPABIO
Senator Natasha Akpoti-Uduaghan has once again brought before the Senate a petition alleging sexual harassment from Senate President Godswill Akpabio....
CHIEF OF AIRSTAFF ARRIVES ZAMFARA FOR OPERATIONAL VISIT
The Chief of Air Staff, Air Marshal Hassan Abubakar, has arrived in Gusau, the Zamfara State capital, for a one-day...