Shattima ya jajantawa iyalin Hauwa Leeman , Ma’aikaciyar agaji da Boko Haram suka kashe.
Ajiya ne da yamma Gwamna Kashim Shattima ya jagoranci wata tawaga izuwa gaisuwar ta’aziya ga iyalen Hauwa Leeman Ma’aikaciyar agaji dake aiki tare da komitin bada agaji na kasa da kasa da Boko Haram suka kashe ta.
Sunyi Garkuwa da ita a wani munmunar hari da suka kai a Rann hedkwatar karamar hukumar Kala-Balge na jihar Borno.
Ta’aziyar a madadin shugaban kasa Muhammadu Buhari ne kafin tawagar shugaban kasar ta iso.
Ya tabbatar da cewa gwamnati zata yi rungumi iyalen ta inda ya bayyana rasuwar ta a matsayin babbar barna.
Yar shekara 24 ta rasu ta bar mahaifin ta Muhammad liman , mahaifiyar ta da sauran yan uwa.
More Stories
THIRD MAINLAND BRIDGE VANDAL ARRESTED, OTHERS SOUGHT
Yakubu Yusuf, a suspect, was taken into custody by Lagos Police Command's Onikan Division operators after he vandalized a section...
NATIONAL YOUTH GAMES: TEAM LAGOS INCREASES MEDAL SWEEP
With the state athletes dominating the medals in the 2024 National Youth Games in Delta State, Team Lagos is still...
LAHA, LASHMA HOST CONFERENCE 57 CHAIRMEN ON ILERA EKO
...Champions Pledge To Increase Uptake The Lagos State House of Assembly (LAHA) and the Health Management Agency (LASHMA), in their...
LAGOS GOVT PRIORITIZES INVESTMENT IN WORKFORCE – COMMISSIONER
The Lagos State Government is committed to investing and re-training its workforce without sparing any expenses. The Honourable Commissioner, Ministry...
BUILDING COLLAPSE: RESCUED UNIBEN STUDENTS IN STABLE CONDITION – MANAGEMENT
The management of the University of Benin (UNIBEN) on Saturday evening confirmed that the three students rescued from a collapsed...
WOMAN WHO MARRIED HERSELF FILES FOR DIVORCE AFTER ONE YEAR
A London-based influencer, Sullen Carey, has divorced herself after just one year of marriage. The 36-year-old Brazilian model made headlines...