Ochanya Ogbaje: Kungiyar ASUP tayi maganar yar shekara goma sha uku da wani malami yayi mata fiyade har ta mutu.
Reshen kungiyar malamai na makarantar kimiya da fasaha ta jihar Benuwe ASUP ta fitar da jawabi akan karar daya daga cikin yayan ta Andrew Ogbuja saboda yin fiyade.
Shugaban sashen nazarin girke girke na Makarantar kimiya da fasaha ta jihar Benuwe dake ogbokolo Mr Andrew Ogbuja da Dan sa wanda ke mataki na karshe a fannin nazarin kula da lafiyar dabbobi a jami’ar nazarin aikin noma na tarayya dake makurdi ana zargin su dayi wa yar shekara goma sha uku Elizabeth Ochanya Ogbaje fiyade har ta mutu.
Ochanya tayi ta fama da ciwon yoyon fitsari da sauran su a asibitin koyarwa ta jami’ar Benuwe dake makurdi kana ta mutu a makon jiya .
Dayake magana akan lamarin a karon farko kungiyar ASUP tace ba a sanarda ita ba kafin akai maganar kotu.
A wata sanarwa ta hadin gwiwa daga Comrades Ochogwu da Emma Ada shugaba da sekataren watsa labarai na kungiyar ASUP reshen Benpoly suka baza su sake cewa komai tunda maganar na gaban kotu.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...