Rikicin Kaduna: EL-Rufai yayi barazanar aza takumkumi wa sarakuna.
Gwamnar jihar Kaduna Nasir El Rufai ya yi zama da sarakuna ranar talata akan rikicin ranar lahadi inda yace zai yi amfani da dokokin da suka bada damar cin Tara na kudi wa duk wani gari da suka bar rikici ya tashi a matsayin hanyar hana faruwar rikici akai akai a jihar.
El- Rufai yace fadace fadace a jihar Kaduna yayi asali ne saboda rikicin kabila da na Addini wanda aka fara a kasuwar Magani a shekara ta 1980 tundaga wannan lokaci ne wasu suka maida shi Sana’a ko kasuwanci mai riba .
Gwamnar ya kara da cewa Gwamnatin jihar tana aiki da rundunar yan sanda na jihar don bude chaji ofis a Narayi da sabon Tasha. A ranar Laraba Gwamna EL-Rufai ya sausauta dokar hana fita na awa Ashirin da Hudu zuwa daga karfe shida na safe zuwa karfe biyar na yamma a cikin garin Kaduna da kewayen ta.
More Stories
SARAKI IN SHOCK AS OKOWA DEFECTS TO APC, CALLS FOR THE REPOSITIONING OF PDP
PDP’s presidential candidate and former Vice President, Atiku Abubakar, selected Okowa as his running mate for the 2023 election. This...
RIVERS: NASS WEAKNESS ENABLES TINUBU’S CONSTITUTIONAL BREACH — AMAECHI
Former governor of Rivers State, Rotimi Amaechi, yesterday, expressed sadness over the removal of Siminalayi Fubara as governor of Rivers...
“MORE KEYS, MORE BLESSINGS, AND NO MORE WAR” – PORTABLE’S BABYMAMA ASHABI SHOWERS HIM WITH PRAYERS AS HE PURCHASES A NEW CAR
Nollywood actress Ashabi has prayed a prayer for her baby daddy and musician, Portable, after he got a new automobile....
ELON MUSK’S TESLA LAUNCHES SELF-DRIVING RIDE-HAILING SERVICE
Tesla announced on Wednesday that an initial version of its Full Self-Driving (FSD) ride-hailing service is now available...
POLICE ARREST 15 SUSPECTS FOR THUGGERY, SEIZE DANGEROUS WEAPONS IN NIGER
The Niger State Police Command has apprehended fifteen suspected thugs and recovered various dangerous weapons as part of...
FEDERAL WORKERS STAGE PROTEST OVER POOR WELFARE IN OYO STATE
Some Federal workers on Wednesday staged a protest at the frontage of the Federal Secretariat, Ikolaba Ibadan, in Oyo state...