Rikicin Kaduna: EL-Rufai yayi barazanar aza takumkumi wa sarakuna.
Gwamnar jihar Kaduna Nasir El Rufai ya yi zama da sarakuna ranar talata akan rikicin ranar lahadi inda yace zai yi amfani da dokokin da suka bada damar cin Tara na kudi wa duk wani gari da suka bar rikici ya tashi a matsayin hanyar hana faruwar rikici akai akai a jihar.
El- Rufai yace fadace fadace a jihar Kaduna yayi asali ne saboda rikicin kabila da na Addini wanda aka fara a kasuwar Magani a shekara ta 1980 tundaga wannan lokaci ne wasu suka maida shi Sana’a ko kasuwanci mai riba .
Gwamnar ya kara da cewa Gwamnatin jihar tana aiki da rundunar yan sanda na jihar don bude chaji ofis a Narayi da sabon Tasha. A ranar Laraba Gwamna EL-Rufai ya sausauta dokar hana fita na awa Ashirin da Hudu zuwa daga karfe shida na safe zuwa karfe biyar na yamma a cikin garin Kaduna da kewayen ta.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...