An kashe yan Shi’a kuma da dama sunji ciwo a wani sabon rikici da sojoji.
Yan kungiyar Shi’a sun sake karawa da sojojin najeriya inda wasun su suka ji raunuka kana wasu aka kashe a yankunan Nyanya da Mararraba a Abuja ranar Litinin.
Sojojin sunyi harbi barkatai a kokarin dakatar da yan Shi’a dake zanga zanga da misalin karfe uku na ranar Litinin wai suna bukatar a saki shugaban su El-zazaky da kuma yan uwan su da aka kashe.
Sabuwar rikicin ya barke a ranar Litinin a yankunan Nyanya da mararraba a lokacin da sojojin suka tare hanya don hana yan Shi’a zuwa barikin soji na Abacha da kuma Asokoro Wanda hakan ya fusatar da yan Shi’a sai rikici ya barke.
Yan Shi’a suna jifar sojojin da duwatsu da wasu abubuwa amma sojojin na Harbin su da bindiga.
Saidai kuma a sako ta manhajar tweeter kungiyar kare yancin Dan Adam ta Amnesty international tace gwamnati ta Gaza gurfanar da masu laifi tun sadda aka kai hari wa yan Shi’a a ranar Ashirin da shida ga watan Oktoba na 2016 a jihar Kaduna aka lalata gidajen da harkokin kasuwancin su.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...