Wani Dan nijar ya dabawa wani wuka harya mutu a jigawa.
Hukumar kula da harkokin shige da fice ta kasa ta kama wani Dan nijar isa idirisu saboda ya caki wani mutum da wuka harya mutu a Hadeija , jihar Jigawa.
Shugaban hukumar a jihar Alh Garba Abdul ya shaidawa yan jaridu yayinda yake bayyana mai ladin a Dutse ranar Talata.
Garba yace wanda ake zargin ya dabawa Suleiman Adamu wuka a kofar gidan talba dake cikin barin hadeija kuma ya mutu a shekara ta 2008 kana ya gudu zuwa garin su Nijar.
Wanda ake zargin jami’an hukumar NIS ne suka kama shi bayan dubu ta cika dashi a Maigatari zuwa Gumel bakin iyakar Najeriya da Nijar.
Garba yace an same shi da guraye da magungunan tsafi.
More Stories
US RAPPER TORY LANEZ ATTACKED IN PRISON – OFFICIAL
By Oduola F.A. Rapper Tory Lanez, who was convicted over the 2020 shooting of Megan Thee Stallion, was hospitalized after...
HOTJIST FELICITATES WITH HON. TAOHEED ADEBAYO ON APC PRIMARIES VICTORY
By: Sefiu Ajape HOTJIST has congratulated Hon. Taoheed Adebayo Taiwo, popularly known as TAT, on his emergence as the All...
2025 AMVCA: FEMI ADEBAYO, CHIOMA CHUKWUKA WIN BEST ACTOR, ACTRESS AS ‘LISABI’ STEALS THE SPOTLIGHT [FULL LIST]
By Oduola F.A. The 11th Africa Magic Viewers’ Choice Awards (AMVCA) was held at the Eko Hotel and Suites in...
TIMOTHY OMOTOSHO: SOUTH AFRICAN POLICE REARREST NIGERIAN PASTOR CLEARED OF RAPE CHARGES
By: Motunrayo Aniwura South African police rearrested well-known Nigerian televangelist Timothy Omotosho on Saturday, just weeks after his acquittal on...
DHQ REVEALS THOSE BEHIND ATTACKS ON NIGERIAN COMMUNITIES
Agency Report The Defence Headquarters has identified foreign herders as those responsible for the recent violent attacks on local communities...
KANU ADVOCATED FOR BIAFRA ESTABLISHMENT BY ANY MEANS, INCLUDING WAR – WITNESS
By Oduola F.A. The second prosecution witness, identified by the code name BBB, resumed his testimony on Thursday at the...