Hukumar tsaro na farin kaya DSS ta nuna wasu mutane shida wanda ake zargin su da kashe wani sarki a Kaduna.
Hukumar tsaro na farin kaya DSS a ranar laraba ta nuna wasu mutane shida da ake zargin su da kashe Agom Adara Maiwada Galadima.
A watan jiya ne aka sace sarkin Adara na jihar Kaduna da shi da matar sa da direba akan hanyar su ta zuwa fadar sa.
Yan tsageran daga bisani su saki matar Galadima da direban sa kafin suka kashe sarkin kuma suka jefar da gawar sa a kauyen katari dake kan hanyar Kaduna zuwa Abuja bayan an biya kudin fansa.
Lamarin da ya haddasa rikicin kasuwar magani wanda kuma ya yadu zuwa sauran sassan jihar.
Daya ke gabatarda wadanda ake zargin Darektan hukumar DSS a jihar Mahmud Ningi yace an kama su ne a gurare daban daban.
Sekataren gwamnatin jihar Alhaji Abbas Balarabe, wakilan majalisar tsaro na jihar da komishinan yan sanda na jihar Ahmed Abdulrahaman sun hakarci taron.
A halin da ake ciki kuma gwamnatin jihar tace tana farin ciki da kama wadanda suka kashe sarkin.
More Stories
US RAPPER TORY LANEZ ATTACKED IN PRISON – OFFICIAL
By Oduola F.A. Rapper Tory Lanez, who was convicted over the 2020 shooting of Megan Thee Stallion, was hospitalized after...
HOTJIST FELICITATES WITH HON. TAOHEED ADEBAYO ON APC PRIMARIES VICTORY
By: Sefiu Ajape HOTJIST has congratulated Hon. Taoheed Adebayo Taiwo, popularly known as TAT, on his emergence as the All...
2025 AMVCA: FEMI ADEBAYO, CHIOMA CHUKWUKA WIN BEST ACTOR, ACTRESS AS ‘LISABI’ STEALS THE SPOTLIGHT [FULL LIST]
By Oduola F.A. The 11th Africa Magic Viewers’ Choice Awards (AMVCA) was held at the Eko Hotel and Suites in...
TIMOTHY OMOTOSHO: SOUTH AFRICAN POLICE REARREST NIGERIAN PASTOR CLEARED OF RAPE CHARGES
By: Motunrayo Aniwura South African police rearrested well-known Nigerian televangelist Timothy Omotosho on Saturday, just weeks after his acquittal on...
DHQ REVEALS THOSE BEHIND ATTACKS ON NIGERIAN COMMUNITIES
Agency Report The Defence Headquarters has identified foreign herders as those responsible for the recent violent attacks on local communities...
KANU ADVOCATED FOR BIAFRA ESTABLISHMENT BY ANY MEANS, INCLUDING WAR – WITNESS
By Oduola F.A. The second prosecution witness, identified by the code name BBB, resumed his testimony on Thursday at the...