An kama wani mutum Dan shekara sittin wanda yayi wata yar aiki mai shekara goma sha biyar ciki.
Rundunar yan sanda na jihar Benuwe ta kama wani mutum Dan shekara sittin okedichukwu a Otukpo saboda aikata laifin yiwa wata yar aiki a gidan makwabcin sa yar shekara goma sha biyar ciki.
Wata majiya ta shaidawa wakilin mu cewa okedichukwu ya fara kwanciya da karamar yarinyar ce tun a farkon wanan shekara.Mai gidan yarinyar ya gano cewa tana dauke da juna biyu wata Hudu sai ya kai maganar gaban yan banga , su kuma sukai gaban yan sanda tare da mika musu mai laifin.
Mr Okedichukwu ya amsa laifin sa kuma yana hannun yan sanda.
Kakakin yan sanda na jihar Benuwe Moses Yamu ya tabbatar da labarin amma yace mutumin ya amsa cewa shine yayiwa karamar yarinyar ciki.
More Stories
PRES. TINUBU CONGRATULATES WAHID OSHODI ON ELECTION AS PRESIDENT OF AFRICAN TABLE TENNIS FEDERATION
President Bola Tinubu congratulates Wahid Enitan Oshodi of Nigeria on his election as President of the African Table Tennis Federation...
“HEAD 0F VAMPIRES” – FEMI ADEBAYO, MIDE MARTINS, OTHER STARS CELEBRATE MAMA RAINBOW AT 82
Nollywood celebrities have showered Mama Rainbow's Instagram with birthday wishes and homages. Today, October 16, is the movie star's 82nd...
MY SOULMATE DIED: ACTRESS BIMBO AKINTOLA REVEALS WHY SHE’S UNMARRIED AT 54
Nollywood legend Bimbo Akintola has disclosed her reasons for remaining single at the age of 54. In a recent interview...
KAZIM ADEOTI, “WHY I DIDN’T ATTEND MY FIRST WIFE’S 50TH BIRTHDAY CELEBRATION”
Kazim Adeoti, a marketer and film producer, has apologized for missing his first wife Olufunsho Adeoti's 50th birthday celebration in...
ZAMFARA STATE CELEBRATES ONE YEAR POLIO-FREE
Dr. Aisha M. Z. Anka, the Commissioner of Health for Zamfara State, has declared that the State has gone a...
AFCON QUALIFIERS: DELE-BASHIRU EARNS NARROW WIN FOR S’EAGLES AGAINST LIBYA
On Friday evening, Nigeria earned a late win over Libya in the AFCON qualifiers in Uyo, thanks to Fisayo Dele-Bashiru,...