Dalibai guda biyu na jami’ar Jihar Benuwe aka kashe a wani rikicin kungiyar maitar zamani
A cikin mako guda an kashe a kalla mutum biyu a jami’ar jihar Benuwe BSU dake makurdi Baban birnin jihar a sanadiyar rikici tsankanin kungiyoyin maitar zamani dake kishi da juna.
Lamarin ya faru ne a wani Baban ungwa na cikin birnin inda aka kashe wani dalibi dake matakin karatu na uku ta hanyar Harbin sa da misalin karfe takwas na yammacin jiya.
Wani dalibin ma dake mataki na Hudu a fannin nazarin wasan kwikwiyo da rawa yan kungiyar maitar zamanin dake dauke da bindigogi, adduna,gatari da duwasu suka kashe shi a hanyar sa na dawo wa daga shagon aski.
Kakakin yan sanda na jiharMoses YamuWanda ya tabbatar da kashe dalibin dake da zama a Gyado villa yace an kama mutum daya daga cikin mutum goma sha bakwai na kungiyar maitar zamani.
More Stories
KANU ADVOCATED FOR BIAFRA ESTABLISHMENT BY ANY MEANS, INCLUDING WAR – WITNESS
By Oduola F.A. The second prosecution witness, identified by the code name BBB, resumed his testimony on Thursday at the...
VERYDARKMAN ARRESTED BY POLICE AT GTBANK PREMISES
Popular Nigerian social media personality and influencer, Martins Vincent Otse, known widely as VeryDarkMan (VDM), has been arrested by the...
ANOTHER FUEL TANKER EXPLODES IN OYO
The tanker was reported to have exploded on Tuesday near the Ibadan section of the Lagos/Ibadan Expressway. Mr. Yemi Akinyinka,...
MWAPA, SANWO-OLU UNLEASH FRESH WAVE OF ENTREPRENEURS WITH TOOLS, GRANTS
By Oduoa F.A Agidingbi, Lagos – April 29, 2025 Governor Babajide Olusola Sanwo-Olu, in collaboration with the Lagos State Ministry...
“WHO ELSE NOTICED SHE’S PREGNANT?” – PRISCILLA OJO FUELS PREGNANCY RUMORS AS, HUSBAND JUMA JUX SHARE SWEET MOMENT AT HEADIES AWARDS (VIDEO)
Rumors of pregnancy began circulating after Priscilla Ojo’s appearance at the Headies Awards. The 17th edition of the prestigious ceremony,...
BREAKING: REMO STARS CLINCH FIRST NPFL TITLE AFTER BEATING TORNADOES 1-0
Remo Stars have been crowned champions of the 2024/2025 Nigeria Premier Football League after a hard-fought 1-0 victory over Niger...