Hukumar tsaro na farin kaya DSS ta kama wani kwararre wajen sarrafawa kungiyar IS Bom da kuma masu sace mutane goma.
Hukumar tsaro na farin kaya ta kama wani da ake zargin kwararre ne wajen sarrafa boma bomai wa kungiyar Ta’adda na IS dake Afurka ta yamma Abbas Abubakar a karamar hukumar Toungo na jihar Adamawa.
Hukumar DSS ta ce Abubakar wanda aka fi sani da Sambo an kamashi ne a ranar litini tare da mutum goma masu sace mutane a jihohin Kaduna, Katsina, Kogi da Edo.
Hukumar DSS ta kara da cewa jami’an ta a ranar 25 ga watan Oktoba ta kama mutum biyar masu sace mutane a Riga chukun Kaduna kuma ta bayyana sunayen su kamar haka isa Ahmadu, Suleiman Umar , Ibrahim Malam , Ishaku Saidu da Mansur Malam.
Wakilin mu ya gano cewa sambo kwararre ne wajen sarrafa boma bomai wa kungiyar IS kuma ana kan bincike don gano sauran Abokan Harka da shi.
Kakakin DSS Peter Afunanya a wata sanarwa ranar Alhamis A Abuja ya tabbatar da kama sambo kwararre a wajen sarrafa boma bomai da kuma masu sace mutane su goma bayan an gama bincike akan su yace za a kaisu kotu.
More Stories
KANU ADVOCATED FOR BIAFRA ESTABLISHMENT BY ANY MEANS, INCLUDING WAR – WITNESS
By Oduola F.A. The second prosecution witness, identified by the code name BBB, resumed his testimony on Thursday at the...
VERYDARKMAN ARRESTED BY POLICE AT GTBANK PREMISES
Popular Nigerian social media personality and influencer, Martins Vincent Otse, known widely as VeryDarkMan (VDM), has been arrested by the...
ANOTHER FUEL TANKER EXPLODES IN OYO
The tanker was reported to have exploded on Tuesday near the Ibadan section of the Lagos/Ibadan Expressway. Mr. Yemi Akinyinka,...
MWAPA, SANWO-OLU UNLEASH FRESH WAVE OF ENTREPRENEURS WITH TOOLS, GRANTS
By Oduoa F.A Agidingbi, Lagos – April 29, 2025 Governor Babajide Olusola Sanwo-Olu, in collaboration with the Lagos State Ministry...
“WHO ELSE NOTICED SHE’S PREGNANT?” – PRISCILLA OJO FUELS PREGNANCY RUMORS AS, HUSBAND JUMA JUX SHARE SWEET MOMENT AT HEADIES AWARDS (VIDEO)
Rumors of pregnancy began circulating after Priscilla Ojo’s appearance at the Headies Awards. The 17th edition of the prestigious ceremony,...
BREAKING: REMO STARS CLINCH FIRST NPFL TITLE AFTER BEATING TORNADOES 1-0
Remo Stars have been crowned champions of the 2024/2025 Nigeria Premier Football League after a hard-fought 1-0 victory over Niger...