Gwamnatin Tarayya : yaran makarantar furamare muliyan Tara da dubu Dari uku a jihohi 26 ke cikin shirin ciyarwa a makarantu
.
Gwamnatin tarayya tace yaran makarantun furamare miliyan 9,300,892 a jihohi 26 aka karade a cikin shirin ciyarwa a makarantu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana hakan ne ta bakin mai bada shawara ta musamman wa shugaban kasa muhammadu Buhari dake karkashin ofishin mataimakin shugaban kasa Maryam Uwais a Abuja ranar Alhamis.
Datake bada Karin bayani akan shirin Zuba jari don bunkasa walwalar jama’a gwamnatin tarayya ta ce yaran makarantan an zakulo su daga makarantu dubu 49,837 na jihohin.
Uwais tace shirin ciyarwa a makarantu ya dauki masu girki dubu 96,927 da kananan manoma dubu Dari da zasu Samar da abincin.
Ta sake bada Karin bayani akan bada kudi naira dubu biyar wa talakan talaka inda gidaje dubu 297,973 suka amfana shirin da tace an aiwatar da shi a jihohi 20.
More Stories
WHITNEY ADENIRAN: THIRD DEFENDANT’S COUNSEL DISAGREE WITH WITNESS ON WHO IS RESPONSIBLE FOR SAFETY PRECAUTIONS AT THE STADIUM
At the resumption of the cross-examination of the third prosecuting witness in the trial of Whitney Adeniran, Olukayode Enitan, SAN,...
CRIME: MY 12-YEAR-OLD DAUGHTER WAS DEFILED BY A FAMILY FRIEND – FATHER TELLS COURT
By Aishat Momoh. O. A witness (name withheld) has described to an Ikeja Sexual Offences and Domestic Violence Court how...
JUST IN: ECOBANK SETTLES $500M EUROBOND AFTER FIVE-YEAR TENURE
Ecobank Transnational Incorporated has repaid its $500 million five-year Eurobond, which was due today, April 18th. The bank stated this...
(PHOTOS): MINISTRY OF INFORMATION HOSTS GOETHE INSTITUTE
... Seeks Strategic Partnership, Promotion of German Language in Schools' Curriculum The Permanent Secretary, Ministry of Information and Strategy, Mr....
(PHOTOS) 2024 CHRISTIAN PILGRIMAGE: LAGOS COMMENCES ADMINISTRATIVE, MEDICAL SCREENING OF INTENDING PILGRIMS
As part of the activities preceding the airlift of intending pilgrims to the Holy Lands, the Lagos State Christian Pilgrims...
LAGOS GOVT ANNOUNCES 3-MONTH AMNESTY FOR BUILDING OWNERS TO OBTAIN PLANNING PERMITS
The Lagos State Government has announced a three-month amnesty window for completed building owners in the state to obtain planning...