Boko Haram: Buhari na fama da matsi biyo bayan hari da aka kai a Maiduguri ranar Asabar.
Aisha Yusufu wanda ke da hannu wajen kafa kungiyar dake fafutukar a dawo da yan mata da Boko haram suka sace wato BBOG ta bayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari shugaba Mara kuzari yayinda take mayar da martani kan harin ranar Asabar da Boko haram suka kai a wani kauye dake Maiduguri, jihar Borno.
Rohotanni sun nuna cewa ranar Asabar bayan kwana daya da Boko haram ta fitar da wani bidiyo na hari data kai a Wani tungar soji dake kumshe da Galumba a jihar Borno, wani kauye da nisar sa bai wuci miti Dari biyar ba daga barikin soji na Giwa yan ta’addar suka kai wa hari.
Daruruwar mutane dake da zama a gundumar jiddari Polo a birnin Maiduguri, jihar Borno sun fara guduwa daga gidajen su.
Datake mayar da martani akan wanan mummunar Al’amari Yusufu tayi mamakin ko shugaban kasa yasan da kai wa harin.
Ta aika da wanan sako a manhajar ta na tweeter cewa zuwa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari @MBuhari.
Ko ka San mutane na guduwa suna barin gidajen su ? To me kake yi akai?.
Shin mun zabe ka ne ka zama Karen da bata cizo sai haushi?.
Me ya faru da kai bayan an ce mana kai ne dodon Boko Haram? Mutane na guduwa daga Maiduguri # Dan ba kara”.
More Stories
POLITICS : RIVERS ASSEMBLY EXTENDS DEADLINE FOR ELECTORAL COMMISSION
The Rivers State House of Assembly has extended the deadline for the summons of the Chairman of the Rivers State...
SUSPECTED LAKUWARA TERRORIST KILLED IN KEBBI BY SECURITY OPERATIVES
A combined team of security operatives, including vigilantes, has killed a suspected Lakurawa terrorist, Maigemu, in Kebbi State. The Director...
LET US TAKE ACTION AGAINST LASSA FEVER- ECOWAS
The Economic Community of West African States, through its specialized health institution, the West African Health Organization has urged researchers,...
UPDATED: SENATE SUSPENDS NATASHA AKPOTI-UDUAGHAN FOR SIX MONTHS
The Senate has suspended Senator Natasha Akpoti-Uduaghen for six months for violation of the Red Chambers rules. Her suspension followed...
SENATOR NATASHA RESUBMITS PETITION AGAINST SENATE PRESIDENT AKAPABIO
Senator Natasha Akpoti-Uduaghan has once again brought before the Senate a petition alleging sexual harassment from Senate President Godswill Akpabio....
CHIEF OF AIRSTAFF ARRIVES ZAMFARA FOR OPERATIONAL VISIT
The Chief of Air Staff, Air Marshal Hassan Abubakar, has arrived in Gusau, the Zamfara State capital, for a one-day...