:Buhari ya ce wani Abu akan bidiyon zargin karban cin hanci da Ganduje yayi
A jiya ne shugaban kasa Muhammadu Buhari yace wani Abu akan biyon karban cin hanci da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje yayi.
Yace jami’an tsaro suna kan nazari akan bidiyon bayan sun gama za’a dauki mataki akai nan bada jimawa ba.
Martanin shugaban kasa Buhari na zuwa bayan wani dalibi dake kasar faransa ya yabawa gwamnan kano Ganduje saboda daukan nauyin dalibai zuwa karatu a waje sai ya bukaci gwamnatin tarayya tayi koyi da shi.
Zama da shugaban kasa yayi a Shangrilla otel a birnin Paris ya samu halartan daliban Najeriya dake karatu a makarantu daban daban dake faransa, yan Najeriya mazauna faransa,yayan jami’iyar APC da dai sauran su.
More Stories
IG DEPLOYS TEAM TO RESCUE KIDNAPPED AFENIFERE LEADER
The Inspector-General of Police, Kayode Egbetokun, has ordered the immediate deployment of the Intelligence Response Team to ensure the safe...
FEMALE SUSPECT ARRESTED IN CONNECTION WITH DEBIT CARD SWAPPING IN RIVERS
The Police Command in Rivers has apprehended a suspect, Blessing Oleru, 35, alleged to have specialized in swapping Automated Teller...
COURT EXONERATES NAIRA MARLEY, SAM LARRY, PRIMEBOY OVER MOHBAD’S DEATH
On Tuesday at the Magistrate Court in Sabo, Yaba, Lagos, Abdulazeez Fashola—better known as Naira Marley—was acquitted in connection with...
BABANGIDA WASN’T TINUBU TORMENTOR , OSINBAJO WRONG – ONANUGA
Special Adviser to President Bola Tinubu on Information and Strategy, Bayo Onanuga, has said that contrary to ex-Vice President Yemi...
FAKE VIDEO OF TRUMP SUCKING ELON MUSK’S TOES PROMPTS PROBE
An AI-generated video of US President Donald Trump sucking Elon Musk’s feet was shown inside the headquarters of a US...
LASSA FEVER: 30 YEAR OLD FARMER DIES IN CROSS RIVER
The Cross River State government has confirmed an outbreak of Lassa Fever in Obubra Local Government Area (LGA), following the...