Hukumar sojoji sun gano sabuwar kungiyar yan Ta’adda a Arewa maso gabas.
Hukumar sojojin Najeriya ta gano sabuwar kungiyar yan ta’adda mai suna Jama’atu Nusral Islama Wal Musulmina dake yada manufarta a Arewa maso gabacin Najeriya kana tayi alkawarin yakar kungiyar da kayayyakin yaki na fasaha mai zurfi.
Hukumar sojin ta sake cewa ta gano shugaban kungiyar Abul Fadi iyal Ghali tare da cewa kasancewar kungiyar barazana ce ga tsaron kasa.
Hedkwatar hukumar sojojin ta bayyana hakan a shafin ta na sa da zumunta ta Facebook.
Ta kara cewa dakarun ta sun kashe baban jami’in watsa labarai na kungiyar yan ta’adda ta ISWAP dake yankin Afurka ta yamma Sale Ahmed wanda aka fi sani da Baban Hassan a wani hari na hadin gwiwa da sojin sama.
Acewar hukumar sojin kungiyar ISWAP bangare ce ta Boko Haram Wanda ke da harkala kai saye da kungiyar ta’adda ta IS wacce ke ta kaiwa hari wa sojojin da fararen hula kwanan nan.
A halin da ake ciki kuma hukumar sojojin sama a ranar lahadi tace shugaban ta Air vice Marshal Abubakar sadique yakai ziyara ga yankin Arewa ta gabas ranar Asabar.
Darektan watsa labarai na hukumar sojojin sama Air commodore Ibinkule Daramola yace ziyarar shugaban su da manufar duba aikin operation Green Sweep dake da manufar harba boma bomai don rugusa mafakun boko haram dake yankin tafkin chadi, Alagarno da kuma dajin sambisa.
More Stories
POLITICS : RIVERS ASSEMBLY EXTENDS DEADLINE FOR ELECTORAL COMMISSION
The Rivers State House of Assembly has extended the deadline for the summons of the Chairman of the Rivers State...
SUSPECTED LAKUWARA TERRORIST KILLED IN KEBBI BY SECURITY OPERATIVES
A combined team of security operatives, including vigilantes, has killed a suspected Lakurawa terrorist, Maigemu, in Kebbi State. The Director...
LET US TAKE ACTION AGAINST LASSA FEVER- ECOWAS
The Economic Community of West African States, through its specialized health institution, the West African Health Organization has urged researchers,...
UPDATED: SENATE SUSPENDS NATASHA AKPOTI-UDUAGHAN FOR SIX MONTHS
The Senate has suspended Senator Natasha Akpoti-Uduaghen for six months for violation of the Red Chambers rules. Her suspension followed...
SENATOR NATASHA RESUBMITS PETITION AGAINST SENATE PRESIDENT AKAPABIO
Senator Natasha Akpoti-Uduaghan has once again brought before the Senate a petition alleging sexual harassment from Senate President Godswill Akpabio....
CHIEF OF AIRSTAFF ARRIVES ZAMFARA FOR OPERATIONAL VISIT
The Chief of Air Staff, Air Marshal Hassan Abubakar, has arrived in Gusau, the Zamfara State capital, for a one-day...