Hukumar sojoji sun gano sabuwar kungiyar yan Ta’adda a Arewa maso gabas.
Hukumar sojojin Najeriya ta gano sabuwar kungiyar yan ta’adda mai suna Jama’atu Nusral Islama Wal Musulmina dake yada manufarta a Arewa maso gabacin Najeriya kana tayi alkawarin yakar kungiyar da kayayyakin yaki na fasaha mai zurfi.
Hukumar sojin ta sake cewa ta gano shugaban kungiyar Abul Fadi iyal Ghali tare da cewa kasancewar kungiyar barazana ce ga tsaron kasa.
Hedkwatar hukumar sojojin ta bayyana hakan a shafin ta na sa da zumunta ta Facebook.
Ta kara cewa dakarun ta sun kashe baban jami’in watsa labarai na kungiyar yan ta’adda ta ISWAP dake yankin Afurka ta yamma Sale Ahmed wanda aka fi sani da Baban Hassan a wani hari na hadin gwiwa da sojin sama.
Acewar hukumar sojin kungiyar ISWAP bangare ce ta Boko Haram Wanda ke da harkala kai saye da kungiyar ta’adda ta IS wacce ke ta kaiwa hari wa sojojin da fararen hula kwanan nan.
A halin da ake ciki kuma hukumar sojojin sama a ranar lahadi tace shugaban ta Air vice Marshal Abubakar sadique yakai ziyara ga yankin Arewa ta gabas ranar Asabar.
Darektan watsa labarai na hukumar sojojin sama Air commodore Ibinkule Daramola yace ziyarar shugaban su da manufar duba aikin operation Green Sweep dake da manufar harba boma bomai don rugusa mafakun boko haram dake yankin tafkin chadi, Alagarno da kuma dajin sambisa.
More Stories
SANWO-OLU LAUDS LOCAL PLAYERS’ PARTICIPATION AT MAIDEN WTT CONTENDER SERIES
Governor of Lagos State, Babajide Olusola Sanwo-Olu has expressed satisfaction with the participation of the grassroots players at the first...
OJUDE OBA: ‘I LIVED EACH DAY AS IF IT WERE MY LAST’ – FAROOQ OREAGBA RECOUNTS 10-YEAR JOURNEY LIVING WITH CANCER
A Nigerian businessman and managing director of NG Clearing Limited, Farooq Oreagba, has shared how he has been living with...
FG WILL CONVERT ZARIA HOTELS TO CLASSROOMS, HOSTELS FOR AVIATION COLLEGE – KEYAMO
The Federal Government has said it will convert Zaria Hotels in Kaduna State to classrooms and hostels for the Nigerian...
NCDC ALERTS ON CHOLERA OUTBREAK AS NIGERIA RECORDS 30 DEATHS, 1,141 SUSPECTED CASES
The Nigeria Centre for Disease Control and Prevention (NCDC) has alerted on increasing cholera cases nationwide, with 30 deaths, 1,141...
EMINENT SENATORS CLUB OF NIGERIA HOSTS SEN. OSITA IZUNASO IN LAGOS
Senator Osita Bonaventure Izunaso, has been honored by the Eminent Senators Club of Nigeria in Lagos, over his visions and...
AUNTY RAMOTA DEBUNKS BBL SURGERY RUMOUR
Internet sensational actress, Ramota Adetu, popularly known as Aunty Ramota, has debunked the rumour that she was in a coma...