Mutum uku sun mutu, biyar sunji ciwo yayin wani rikici a Bauchi.
Rohoto na cewa mutum uku sun mutu, biyar sun sami rauni a sakamakon arangama tsakanin matasan musulmi da na kirista a Bauchi bayan wani dab dala na bikin tsakiyar dare.
Hakan na zuwa ne bayan wani harin ramukon gayya da matasan musulmi daga Lushi suka kai cikin dare wa yankin ungwan kirista yan tsakani dake cikin garin Bauchi.
An gano cewa matasan musulmin sun shiga gidaje tare kona su da motoci kurmus da kuma afkawa marasa karfi ta hanyar yin anfani da muggan makamai kuma suna yiwa Kansu kirarin yaki.
Lamarin da ya haifar da rundani yayinda Mara sa makamai suka arce don tsira.
An gano cewa rigimar ta fara ne a lokacin da matasan kirista da musulmi suka misayar miyau kafin daga bisani matasan musulmi suka kawo ramukon gayya.
Sai dai kuma harkokin tattalin arziki da zirga zirgan sufuri sun durkushe kuma an tura jami’an tsaro zuwa yankin don kwantar da tarzomar.
Amma Wasu mazauna yankin sun yi bore yayinda yan sanda suka kama Wasu matasan kirista Wanda saura kiris rikici ya barke tsakanin matasan da jami’an tsaro.
Komishinar yan sanda na jihar Bauchi Sunusi Lemu ya tabbatar da kashe mutum uku amma bai ba da adadin wadanda suka sami rauni ba.
Yace rundunar sa ta sami labarin yadda masu kaiwa harin suke kona gidaje da motoci shiya sa ta tura yan sanda don shawo kan lamarin.
More Stories
SANWO-OLU LAUDS LOCAL PLAYERS’ PARTICIPATION AT MAIDEN WTT CONTENDER SERIES
Governor of Lagos State, Babajide Olusola Sanwo-Olu has expressed satisfaction with the participation of the grassroots players at the first...
OJUDE OBA: ‘I LIVED EACH DAY AS IF IT WERE MY LAST’ – FAROOQ OREAGBA RECOUNTS 10-YEAR JOURNEY LIVING WITH CANCER
A Nigerian businessman and managing director of NG Clearing Limited, Farooq Oreagba, has shared how he has been living with...
FG WILL CONVERT ZARIA HOTELS TO CLASSROOMS, HOSTELS FOR AVIATION COLLEGE – KEYAMO
The Federal Government has said it will convert Zaria Hotels in Kaduna State to classrooms and hostels for the Nigerian...
NCDC ALERTS ON CHOLERA OUTBREAK AS NIGERIA RECORDS 30 DEATHS, 1,141 SUSPECTED CASES
The Nigeria Centre for Disease Control and Prevention (NCDC) has alerted on increasing cholera cases nationwide, with 30 deaths, 1,141...
EMINENT SENATORS CLUB OF NIGERIA HOSTS SEN. OSITA IZUNASO IN LAGOS
Senator Osita Bonaventure Izunaso, has been honored by the Eminent Senators Club of Nigeria in Lagos, over his visions and...
AUNTY RAMOTA DEBUNKS BBL SURGERY RUMOUR
Internet sensational actress, Ramota Adetu, popularly known as Aunty Ramota, has debunked the rumour that she was in a coma...