An ajiye wani mutum mai shekara 60 a dakin riman bayan ya keta haddin yar’ uwar sa.

Read Time:31 Second
A ranar Alhamis kotun majistiri dake Makurdi ta bada umurnin da a ajiye Terhenme Nyojo onn saboda ya tilastawa wata yar’uwansa Ushahembe Wuese yin lalata da ita.
Ana zargin sa da aikata laifin da ba a Saba gani ba Wanda hukuncin sa ke karkashin doka mai lamba 285 na 2004 a jihar Benuwe.
Jami’ar Yan sanda mai shigar da kara sajent Regina ishaya tace Wanda aka yiwa laifi ta kawo kara a chaji ofis na E Division dake Makurdi kuma mai laifin ya amsa bayan an bincike shi.
Majistiri Peter Chaha Wanda bada umurnin ya daga sauraran karar zuwa ranar 16 ga watan junairu.

Loading

Happy
Happy
0 %
Sad
Sad
0 %
Excited
Excited
0 %
Sleepy
Sleepy
0 %
Angry
Angry
0 %
Surprise
Surprise
0 %