Wasu Yan bindiga dake sanye da kayan Soja sun kashe mutane da yawa a Narayi, Kaduna.
Mutane da dama wasu yan bindiga suka kashe a Narayi jihar Kaduna.
Maharan wanda ke sanye da rigunan Soja sun farma yankin da safiyar yau litinin suka kashe wasu matasa dake gadin yankin.
Wata mazauna yankin mai suna Ene ta shaidawa yan jaridu cewa matasan da aka kashen sun hada Kansu don kare yankin daga masu kuse saboda dokar hana fita da gwamnati ta saka.
Ta kara da cewa basu yi barci ba a Daren jiya saboda karar bindiga amma wasu matasan yankin sun fita suna gadin baban hanyar shiga Narayi don hana kawo hari , sai da safe kawai wasu sojoji a cikin motar Hilux suka shigo yankin da sunan suna sintiri.
Sai suka bude masu wuta kana suka kashe su kuma suka tafi da gawawwaki amma sun dawo daga baya suka jefar da gawan mutum uku .
Yanzu abun fargaba anan shine matasan sun hada Kansu don kai ramukon gayya kuma ayanzu haka Narayi ya zama kamar Makabarta.
More Stories
DAVIDO REVEALS WHITE WEDDING DATE WITH CHIOMA [VIDEO]
Davido, the well-known Afrobeat musician, has formally confirmed the date of his white wedding to Chioma. Ten months after their...
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...