Wasu Yan bindiga dake sanye da kayan Soja sun kashe mutane da yawa a Narayi, Kaduna.
Mutane da dama wasu yan bindiga suka kashe a Narayi jihar Kaduna. Maharan wanda ke sanye da rigunan Soja sun farma yankin da safiyar yau...
Queen Zaynab Otiti forgives Ooni of Ife….Congratulates him and his new wife!
Sunday Adedayo Ooni of Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi's ex-wife, Zaynab Otiti-Obanor, formerly known as Olori Wuraola, has congratulated the king , on his recent marriage to...
BREAKING: FRACAS IN EDO ASSEMBLY OVER THE IMPEACHMENT OF DEPUTY SPEAKER
Joseph Omoniyi Report said a Fracas has broken out at the Edo state house of assembly after the impeachment of Deputy Speaker, Victor Edoror. Gunmen invaded...
GAME ON: SUPREMACY CHALLENGE MATCH 2; LAUTECH VS UNILORIN
As we were just trying to take in epic clap backs students of OAU and UNILAG were throwing at each other 's institution on twitter,...
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso yace babu ruwan sa da wani vidiya daya shafi Gwamna Abdullahi Ganduje yana karban dallar amurka miliyan biyar a matsayin cin hanci.
Wasu vidiyo guda biyu dabam dabam wanda ke nuna zargi da akeyiwa Gwamnan yana karban cin hanci daga hannun yan kwangila a jihar. A sakamakon...
Wasu matasa a Adamawa sun kai hari ma wata motar Bus tare da kashe matafiya guda Hudu.
A ranar talata ne yan sanda suka tabbatar da kashe wasu matafiya guda Hudu, wasu kuma sunji ciwo suna Asibiti a sakamakon wani hari matasa...
Shattima ya jajantawa iyalin Hauwa Leeman , Ma’aikaciyar agaji da Boko Haram suka kashe.
Ajiya ne da yamma Gwamna Kashim Shattima ya jagoranci wata tawaga izuwa gaisuwar ta'aziya ga iyalen Hauwa Leeman Ma'aikaciyar agaji dake aiki tare da komitin...
Gwamnatin Tarayya ta raba kudi Naira Biliyan daya da miliyan Dari biyar wa gidajen Talakawa dubu Ashirin da Dari uku da Arba’in da Hudu a jihar Bauchi.
Gwamnatin tarayya ta raba sama da naira biliyan daya da miliyan Dari biyar ga gidajen talakwa guda dubu Ashirin da Dari uku da Arba:in da...
Yan sanda sun kama wani Dan shekara 20 mai sacewa tare da kashe mutane a Zaria.
Wani saurayi mai shekara 20 Ahmed Abdullahi dake Hayin Gada, Zabi a karamar hukumar Sabon Gari ta jihar Kaduna ana zargin sa da sacewa tare...
Hauwa Leeman : Abunda Atiku ya fadawa Buhari akan Leah Sharibu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya bukaci gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari daya gaggauta kubutu Leah Sharibu daga hannun Boko haram kafin lokaci ya...