Dakarun Najeriya sun fi karfin yan Boko Haram a Damasak kana sun kashe su da yawa a Yobe.
A ranar Asabar Dakarun Najeriya suka fatattaki daruruwan yan Boko Haram dake son su kawo hari a Damasak garin dake Arewacin jihar Borno.Acewar rohoton jaridar Daily Trust wata majiya mai karfi na cewa yan ta’addan bangaren Mus’ab Albarnawi sun shiga garin Damasak dauke da motoci masu gurneti.
Amma Dakarun Najeriya sun yi masu kwantar Bauna bayan sun sami labarin harin da suka shirya kaiwa majiya ta kara da cewa an kashe maharan da yawa.
Wani bakauye da baya son a buga sunan sa a jarida yace maharan sun iso ne da karfe biyar da minti Arba’in da biyar kuma a cigaba da yaki har gari ya waye amma maharan basu damar shiga garin ba.
Ya ce sai a yau za a san wadanda suka mutu a tsakanin bangarorin guda biyu, wani kwararren jami’in tsaro ya tabbatar da harin. Damasak wanda a can baya yan Boko Haram suka kwace, ita cw shedkwatar karamar hukumar Mobbar a Arewacin jihar Borno, kusa da kogin Yobe da komadugu Gana wanda ke bakin iyaka da kasar Nijar.
More Stories
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...
SAFETY VIOLATION: LASG SEALS SHOPS ON MARTINS STREET
The Lagos State Safety Commission has sealed two lock-up shops on Martins Street, off Broad Street, due to safety violations....
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB The 2024 Unified Tertiary Matriculation Examination notification slip, which shows candidates...
NSCDC REPELS BANDITS’ ATTACK ON FG’S SILO IN KATSINA
Agro Rangers of the Nigeria Security and Civil Defence Corps, on Saturday, repelled an attack by suspected bandits on the...
PARIS 2024 QUALIFIER: WE’RE READY FOR SUPER FALCONS – BANYANA COACH, ELLIS
Banyana Banyana of South Africa head coach, Desiree Ellis has declared the team’s readiness for their 2024 Olympic Games qualifier...