Dakarun Najeriya sun fi karfin yan Boko Haram a Damasak kana sun kashe su da yawa a Yobe.
A ranar Asabar Dakarun Najeriya suka fatattaki daruruwan yan Boko Haram dake son su kawo hari a Damasak garin dake Arewacin jihar Borno.Acewar rohoton jaridar Daily Trust wata majiya mai karfi na cewa yan ta’addan bangaren Mus’ab Albarnawi sun shiga garin Damasak dauke da motoci masu gurneti.
Amma Dakarun Najeriya sun yi masu kwantar Bauna bayan sun sami labarin harin da suka shirya kaiwa majiya ta kara da cewa an kashe maharan da yawa.
Wani bakauye da baya son a buga sunan sa a jarida yace maharan sun iso ne da karfe biyar da minti Arba’in da biyar kuma a cigaba da yaki har gari ya waye amma maharan basu damar shiga garin ba.
Ya ce sai a yau za a san wadanda suka mutu a tsakanin bangarorin guda biyu, wani kwararren jami’in tsaro ya tabbatar da harin. Damasak wanda a can baya yan Boko Haram suka kwace, ita cw shedkwatar karamar hukumar Mobbar a Arewacin jihar Borno, kusa da kogin Yobe da komadugu Gana wanda ke bakin iyaka da kasar Nijar.
More Stories
VIDEO: DOLPHIN ESTATE UNDERBRIDGE CLEARED BY OPS SQUAD, OBALENDE SPECIAL DUTY TEAM
Olusayo Elutinju The Dolphin Estate under bridge Ikoyi, on Thursday was cleared by the OPS special Squad and Obalende Special...
FCT POLICE ARREST TWO WOMEN FOR CHILD-TRAFFICKING
The Federal Capital Territory Police Command has detained Elizabeth Ojah and Kulu Dogonyaro, two female suspects, on charges of child...
YOU HAVE NO RIGHT TO CRITICIZE TINUBU, TIV YOUTH COUNCIL TELLS SUSWAM
Sen. Gabriel Suswam, the former governor of Benue State, has come under fire from the Tiv Youth Council Worldwide for...
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...