Matasa sun kona gidaje a filato saboda sakamakon zabe.
A ranar Alhamis ne wasu tsagirun matasa suka kona gidaje Hudu a karamar hukumar Langtang da kudu a sakamokon zabe na kananan hukumomi da aka gudanar ranar laraba a jihar filato.
Matasan sun fusata ne a lokacin da Gwamna Simon Bako lalong ya bada sanarwa a gidan Radiyo cewa za a ransar da wadanda suka ci zaben da karfe biyu yayinda su matasan ke jiran baturen zabe ya karbi sakamakonnin zabe da aka gudanar a gundumomi.
Wani shaidar gani da yace gidajen da aka kona mallakar jami’in daya gudanar da zabe a yankin Mr Andrew Sambo da wani fitaccen Dan siyasa a yankin Mr Jackson Ponzhi.
Dayake tabbatar da aukuwar lamarin kakakin yan sandar jihar filato Terna Tyopev yace shima ya samu labarin amma har yanzu bashi da cukakkun bayanai akai.
More Stories
PRESIDENCY DISMISSES FALSE STATEMENT ON ALLEGED WHITE HOUSE INVITATION REJECTION
By: Sefiu Ajape The Presidency on Sunday dismissed as false and malicious a widely circulated statement alleging that President Bola...
GUNMEN KILL FIVE LOCAL SECURITY PERSONNEL IN KATSINA
Five members of the Katsina State Community Security Watch Corps, including their operations overseer Mallam Sanusi, were killed in a...
‘BLATANT LIE’: EFCC DENIES CLAIM OF PRE-DEFECTION MEETING BETWEEN OLUKOYEDE, GOVERNOR
By Oduola F.A. The Economic and Financial Crimes Commission has denied an allegation that its Chairman, Ola Olukoyede, met with...
SANWO-OLU IN LONDON, URGES AFRICANS TO UNLOCK NEW PATHWAYS FOR YOUNG PEOPLE
...... Says Lagos will be willing, committed partner Lagos State Governor, Mr Babajide Sanwo-Olu, has urged Africans to unlock new...
VIDEO: WOMAN MAULED BY PIT BULLS IN PORT HARCOURT
By Oduola F.A. A disturbing video went viral on Thursday showing a woman being viciously attacked by two pit bulls...
NSUK: RIGHTS GROUP SLAMS VC FOR REFUSING TO RECALL SUSPENDED STUDENTS
By: Motunrayo Aniwura The Education Rights Campaign (ERC) has strongly criticized the Vice-Chancellor of Nasarawa State University, Keffi (NSUK), Professor...