Wani mutum ya baiwa yar sa yar shekara uku cutar kanjamau.
Wani mai shekaru Arba’in da Takwas Mallam Ado Abdul ya baiwa yar sa Adama yar shekara uku cutar kanjamau bayan yayi zina da ita.
Sahihan labarai na nuni da cewa Malam Ado tun sadda matar ta mutu bayan shekara daya sai kamu don son yar sa kuma yake kwanciya da ita.
Bincike na nuna cewa bayan anyi mata gwaje gwaje sai aka gano cewar Adama cibiyar ta dake ta kumburewa maniyi ne a tare a cikin sa kuma ya ragargaza mata farji.
Daga ganin haka sai kakar yarinyar ta kai kara a chaji ofis na kasuwar n magani da kuma sarki amma sai shuru babu komai da akayi.
Cikin fushi sai kakar yarinyar ta kai maganan gurin ma’aikatar kula da lamuran mata na jihar Kaduna, sashen kula da walwalan yara wanda daga bisani suka shaidawa hukumomin tsaro don yin bincike.
Bisaga rohoton jami’en tsaro sai mahaifin yarinyar ya shiga buya saboda maganar ya fita fili duk da wasu mutanen garin sunyi kokarin boye shi don gudun gamuwa da fushin Alumma
More Stories
LAGOS LAUNCHES SWIFT PROJECT TO BOOST WOMEN’S ACCESS TO FAMILY PLANNING, FINANCIAL EMPOWERMENT
… New Initiative Integrates Reproductive Health, Digital Innovation, Women-Led Enterprise Across Underserved Communities. … Stakeholders Commit to Building Capacity of...
EDUCATION: TASUED STUDENTS DECRY ROBBERY ATTACKS, SEEK GOVT INTERVENTION
The recent robbery attacks in their host villages by some unidentified criminals in Ijebu-Ode, Ogun, have angered the students of...
KWARA SHUTS TWO SECONDARY SCHOOLS OVER UNREST
By Aishat Momoh. O. Following several instances of student disturbance, the Kwara State Government has mandated the immediate closure of...
OYO GOVT APPROVES N4.5BN FOR BODIJA EXPLOSION VICTIMS
By Aishat Momoh. O. The Oyo State Government has approved the sum of N4.5 billion as financial support to the...
DIASPORA: US DEPORTS 6 NIGERIANS FOR VARIOUS OFFENCES
Six Nigerians have been deported from the United States of America, USA, having been charged with various crimes in the...
BUSINESS: CBN LAUNCHES NON-RESIDENT BVN FOR NIGERIANS IN DIASPORA
The Central Bank of Nigeria (CBN), in collaboration with the Nigeria Inter-Bank Settlement System (NIBSS), has launched the Non-Resident Bank...