Wani mutum ya baiwa yar sa yar shekara uku cutar kanjamau.
Wani mai shekaru Arba’in da Takwas Mallam Ado Abdul ya baiwa yar sa Adama yar shekara uku cutar kanjamau bayan yayi zina da ita.
Sahihan labarai na nuni da cewa Malam Ado tun sadda matar ta mutu bayan shekara daya sai kamu don son yar sa kuma yake kwanciya da ita.
Bincike na nuna cewa bayan anyi mata gwaje gwaje sai aka gano cewar Adama cibiyar ta dake ta kumburewa maniyi ne a tare a cikin sa kuma ya ragargaza mata farji.
Daga ganin haka sai kakar yarinyar ta kai kara a chaji ofis na kasuwar n magani da kuma sarki amma sai shuru babu komai da akayi.
Cikin fushi sai kakar yarinyar ta kai maganan gurin ma’aikatar kula da lamuran mata na jihar Kaduna, sashen kula da walwalan yara wanda daga bisani suka shaidawa hukumomin tsaro don yin bincike.
Bisaga rohoton jami’en tsaro sai mahaifin yarinyar ya shiga buya saboda maganar ya fita fili duk da wasu mutanen garin sunyi kokarin boye shi don gudun gamuwa da fushin Alumma
More Stories
UPDATE: LAGOS ASSEMBLY LAWMAKERS DENY PLAN TO DUMP APC
Lagos State House of Assembly members have again dismissed reports alleging that 25 lawmakers are planning to defect from the...
NEWS: EFCC WARNS PUBLIC ABOUT 58 ILLEGAL PONZI SCHEME OPERATORS
The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) has issued a public alert regarding the activities of 58 companies allegedly operating...
(NEWS) DIPTHERIA: LAGOS GOVT CONFIRMS DEATH OF INDEX CASE AT KINGS COLLEGE
… Says 34 contacts placed on observation …Govt activates EOC, appeals for calm … Mass vaccination of students to begin...
BUILDING COLLAPSE: SANWO-OLU LAUNCHES NEW REGULATORY INITIATIVE TO DRIVE STRICTER CONTROLS
•Lagos Govt empowers, accredits private professionals as ‘third eye’ to monitor compliance Lagos State Government has rolled out a new...
KEBBI GOVT EXPRESSES CONDOLENCE TO AFFECTED FAMILIES OF LAKURAWA ATTACK, POLICE DEPLOY TEAM
The Kebbi State Government has expressed condolences to the families affected by the recent attack on villages in Arewa Local...
GUNMEN INVADE ONDO COMMUNITY, KILL 20 FARMERS
Armed men suspected to be herdsmen have attacked four communities in Akure North Local Government Area of Ondo State, killing...