Iyalen Marigayi mai shara’a Idris Kutigi sun bayyana ranar jana’izar sa.
A wata sanarwa da Babar yar marigayin Binta Aliyu ta fitar ranar talata tace gawar marigayin zai iso Abuja daga birnin London ranar Laraba da safe , sai kuma ayi jana’izar baban lawyan a ranakun Ashirin da Hudu da kuma Ashirin da biyar.
Sanarwa ta kara da cewa za’a binne shi a makabartan Gudu dake Abuja bayan anyi masa sallah a Baban masallacin Abuja.
Za a gudanar da Addu’ar Fidau a gidan marigayi baban mai shara’a a dake Asokoro Abuja ranar Alhamis da large Goma na safe .
Kuma za a gudanar da addu’ar fidau a fadar Esu Nupe a Bida da kuma Kutigi a jihar Niger.
Marigayi Kutigi baban lawya ne kuma Alkali. Ya taba rike matsayin komishinan shara’a na jihar Niger kafin ya zama Alkalin a baban kotun tarayya. Ya zama Alkalin kotun kolin Najeriya a shekara ta 1992 kana ya zama shugaban Alkalen Najeriya a ranar talatin ga watan junairu, 2003 harzuwa watan Disamba na 2009.
Marigayin ya mutu a Daren asabar a wani Asibiti dake birnin London, yana da shekara 75.
More Stories
DAVIDO REVEALS WHITE WEDDING DATE WITH CHIOMA [VIDEO]
Davido, the well-known Afrobeat musician, has formally confirmed the date of his white wedding to Chioma. Ten months after their...
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...