Iyalen Marigayi mai shara’a Idris Kutigi sun bayyana ranar jana’izar sa.
A wata sanarwa da Babar yar marigayin Binta Aliyu ta fitar ranar talata tace gawar marigayin zai iso Abuja daga birnin London ranar Laraba da safe , sai kuma ayi jana’izar baban lawyan a ranakun Ashirin da Hudu da kuma Ashirin da biyar.
Sanarwa ta kara da cewa za’a binne shi a makabartan Gudu dake Abuja bayan anyi masa sallah a Baban masallacin Abuja.
Za a gudanar da Addu’ar Fidau a gidan marigayi baban mai shara’a a dake Asokoro Abuja ranar Alhamis da large Goma na safe .
Kuma za a gudanar da addu’ar fidau a fadar Esu Nupe a Bida da kuma Kutigi a jihar Niger.
Marigayi Kutigi baban lawya ne kuma Alkali. Ya taba rike matsayin komishinan shara’a na jihar Niger kafin ya zama Alkalin a baban kotun tarayya. Ya zama Alkalin kotun kolin Najeriya a shekara ta 1992 kana ya zama shugaban Alkalen Najeriya a ranar talatin ga watan junairu, 2003 harzuwa watan Disamba na 2009.
Marigayin ya mutu a Daren asabar a wani Asibiti dake birnin London, yana da shekara 75.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...