Iyalen Marigayi mai shara’a Idris Kutigi sun bayyana ranar jana’izar sa.
A wata sanarwa da Babar yar marigayin Binta Aliyu ta fitar ranar talata tace gawar marigayin zai iso Abuja daga birnin London ranar Laraba da safe , sai kuma ayi jana’izar baban lawyan a ranakun Ashirin da Hudu da kuma Ashirin da biyar.
Sanarwa ta kara da cewa za’a binne shi a makabartan Gudu dake Abuja bayan anyi masa sallah a Baban masallacin Abuja.
Za a gudanar da Addu’ar Fidau a gidan marigayi baban mai shara’a a dake Asokoro Abuja ranar Alhamis da large Goma na safe .
Kuma za a gudanar da addu’ar fidau a fadar Esu Nupe a Bida da kuma Kutigi a jihar Niger.
Marigayi Kutigi baban lawya ne kuma Alkali. Ya taba rike matsayin komishinan shara’a na jihar Niger kafin ya zama Alkalin a baban kotun tarayya. Ya zama Alkalin kotun kolin Najeriya a shekara ta 1992 kana ya zama shugaban Alkalen Najeriya a ranar talatin ga watan junairu, 2003 harzuwa watan Disamba na 2009.
Marigayin ya mutu a Daren asabar a wani Asibiti dake birnin London, yana da shekara 75.
More Stories
VIDEO: DOLPHIN ESTATE UNDERBRIDGE CLEARED BY OPS SQUAD, OBALENDE SPECIAL DUTY TEAM
Olusayo Elutinju The Dolphin Estate under bridge Ikoyi, on Thursday was cleared by the OPS special Squad and Obalende Special...
FCT POLICE ARREST TWO WOMEN FOR CHILD-TRAFFICKING
The Federal Capital Territory Police Command has detained Elizabeth Ojah and Kulu Dogonyaro, two female suspects, on charges of child...
YOU HAVE NO RIGHT TO CRITICIZE TINUBU, TIV YOUTH COUNCIL TELLS SUSWAM
Sen. Gabriel Suswam, the former governor of Benue State, has come under fire from the Tiv Youth Council Worldwide for...
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...