Ana zargin wani fasto da wasu mutane biyu da kashe wata ma’aikaciyar jinya a makurdi.
Baban kotun majistiri ta daure wani fasto Sabastine igwe , James Akpa da Michael Ochigo saboda laifin kashe wata ma’aikaciyar jinya a makurdi baban birnin jihar Benuwe.
Jami’in da ya shigar da kara ASP Edward IMO ya shaidawa kotun cewa faston da sauran mutum biyun sun kashe ma’aikaciyar jinyar ce a wani kauyen Anwu kusa da makurdi.
IMO ya kara da cewa an dauke karar daga hedkwatar Yan sanda na Obusa zuwa ofishin jami’an bincike da leken atsiri na jihar a ranar goma sha bakwai ga watan Oktoba.
Amma kuma roko da masu laifin sukayi bai karbu ba saboda rashi hurumi.
Laifuffukan sun sabawa sashe ne 97 da Dari biyu da Ashirin da biyu na dokar aika ta laifi na jihar Benuwe da aka yiwa gyara.
Alkalin kotun majistirin Mr Isaac Ajim ya daga karar zuwa ranar Ashirin da shida ga watan Nuwamba don cigaba da saurara.
More Stories
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...
PLATEAU: HEAVY RAINSTORM DESTROYS OVER 70 HOUSES
Significant damage was caused by a strong downpour that struck multiple settlements in Plateau State's Langtang South Local Government Area....