Gwamnatin jihar Benuwe na Neman ayiwa yar shekara goma sha uku Elizabeth Ochanya Adalci.
mai rike da mukamin Gwamnar jihar Benuwe Benson Abuonu yana nemar ayi Adalci wa Elizabeth Ochanya Ogbaje yar aikin gida da aka yiwa fiyade har ta mutu.
Abuonu wanda ya fitar da sanarwa ta hannun jami’in watsa labarai Mr Ede ogaba Ede ya bayyana lamarin a matsayin rashin imani kuma abun kunya wanda ke bukatar lallai a hukumta wadanda suka aika ta.
Ana zargin cewa Wani baban malami a makarantar kimiya da fasaha ta jihar Benuwe Mr Andrew Ogbuja da Dan sa ne suka yi wa marigayiyar Ochanya fiyade na sawon shekara uku data ke zama da su a matsayin yar aiki.
Gwamnan ya bada tabbacin cewa zasu marawa hukumar yan sanda har sai sun kure karar don hukumta masu laifin ya zama darasi ga masu irin wanan halin shaidanu.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...