Harkokin kasuwanci ya fara kankama bayan fadan Kaduna.
A ranar Alhamis harkokin hada hada sun fara gudana a cikin garin Kaduna bayan a sassauta dokar hana fita na awa Ashirin da Hudu bayan rikicin ranar Lahadi.
Dokar ta takura harkoki a cikin garin Kaduna da kewayen ta saboda rikicin dayayi ajalin mutane Ashirin da uku, goma sha bakwai suka jikkata an kuma kona dukiyoyi da yawa.
An bude shaguna a Babar kasuwar Abubakar Gumi haka ma Bankuna da makarantu sun bude.
Sai dai kuma yawancin shagunar sayarda kayayyakin mota Dana Babur dake layukan Ahmadu Bello,Lagos street, Ibadan , Abekuota da katsina street suna kulle haryanzu.
Ana Iya ganin jami’an tsaro a kusa da guraren.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...