Yan sanda sun kama wani mutumin da ya hau karfen baban Allon sanarwa (billboard) sun kai shi ayi masa gwajin tabin hankali.
Rundunar yan sanda na Jihar Adamawa sun bada Karin bayani akan wani mai suna Lawan Faro wanda ya hau kan baban Allon sanarwa mai Nisan mita Arba’in da kasa a yola yana kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari daya sauka daga mukamin sa.
Lawan wanda yan sanda suka kama shi a ranar Alhamis yace bazai sauka ba har sai dantakaran shugaban kasa a jam’iyar PDP Alh Atiku Abubakar ya tabbatar masa cewa zai doke Buhari a zabe na shekara ta 2019.
Wanan mataki nasa aka ce yana da halaka da sananin talauci a kasar.
Kakakin yan sanda na jihar Adamawa Abubakar Othman yace yanzu mutumin ana kan yi masa aune aune na tabin hankali.
Kakakin yan sanda ya kara da cewa an kai Lawan Asibiti don a gano ko yana da tabin hankali.
More Stories
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...
PLATEAU: HEAVY RAINSTORM DESTROYS OVER 70 HOUSES
Significant damage was caused by a strong downpour that struck multiple settlements in Plateau State's Langtang South Local Government Area....