Kaduna ta sassauta dokar hana fita kana ta roki jiragen sama dana kasa da su fara jigila zuwa jihar.
Gwamnatin jihar Kaduna ta sassauta dokar hana fita na awa Ashirin da Hudu a saboda hayaniya data taso a sanadiyar kashe wani sarki Adara Agom Dakta Maiwada Galadima da wasu masu sace mutane da a San su ba sukayi.
A wata sanarwa da Baban mataimakin Gwamna akan harkokin watsa labarai Samuel Aruwan ya fitar ranar lahadi yace yanzu dokar zai fara aiki ne daga karfe biyar zuwa shida na maraice.
Kakakin gwamnan yace hakan zai fara aiki ne nan take kana ya roki kamfanoni jiragen sama na fasinja da kuma na jiragen kasa da su fara aikin jigilar fasinjoji zuwa Kaduna.
Yace kowa ya saki jiki yayi Harka na halal daga biyar zuwa shida na maraice
More Stories
US RAPPER TORY LANEZ ATTACKED IN PRISON – OFFICIAL
By Oduola F.A. Rapper Tory Lanez, who was convicted over the 2020 shooting of Megan Thee Stallion, was hospitalized after...
HOTJIST FELICITATES WITH HON. TAOHEED ADEBAYO ON APC PRIMARIES VICTORY
By: Sefiu Ajape HOTJIST has congratulated Hon. Taoheed Adebayo Taiwo, popularly known as TAT, on his emergence as the All...
2025 AMVCA: FEMI ADEBAYO, CHIOMA CHUKWUKA WIN BEST ACTOR, ACTRESS AS ‘LISABI’ STEALS THE SPOTLIGHT [FULL LIST]
By Oduola F.A. The 11th Africa Magic Viewers’ Choice Awards (AMVCA) was held at the Eko Hotel and Suites in...
TIMOTHY OMOTOSHO: SOUTH AFRICAN POLICE REARREST NIGERIAN PASTOR CLEARED OF RAPE CHARGES
By: Motunrayo Aniwura South African police rearrested well-known Nigerian televangelist Timothy Omotosho on Saturday, just weeks after his acquittal on...
DHQ REVEALS THOSE BEHIND ATTACKS ON NIGERIAN COMMUNITIES
Agency Report The Defence Headquarters has identified foreign herders as those responsible for the recent violent attacks on local communities...
KANU ADVOCATED FOR BIAFRA ESTABLISHMENT BY ANY MEANS, INCLUDING WAR – WITNESS
By Oduola F.A. The second prosecution witness, identified by the code name BBB, resumed his testimony on Thursday at the...