Kaduna ta sassauta dokar hana fita kana ta roki jiragen sama dana kasa da su fara jigila zuwa jihar.
Gwamnatin jihar Kaduna ta sassauta dokar hana fita na awa Ashirin da Hudu a saboda hayaniya data taso a sanadiyar kashe wani sarki Adara Agom Dakta Maiwada Galadima da wasu masu sace mutane da a San su ba sukayi.
A wata sanarwa da Baban mataimakin Gwamna akan harkokin watsa labarai Samuel Aruwan ya fitar ranar lahadi yace yanzu dokar zai fara aiki ne daga karfe biyar zuwa shida na maraice.
Kakakin gwamnan yace hakan zai fara aiki ne nan take kana ya roki kamfanoni jiragen sama na fasinja da kuma na jiragen kasa da su fara aikin jigilar fasinjoji zuwa Kaduna.
Yace kowa ya saki jiki yayi Harka na halal daga biyar zuwa shida na maraice
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...