Wani harin da Boko Haram suka kai ya kashe mutane goma sha biyu.
Akalla mutane goma sha biyu ne yan ta’addan Boko Haram suka kashe a wasu hare hare da suka kaiwa kauyuka biyu da sansanin yan gudun hijira, yan kato da gora da kuma mazauna yankin ne suka shaidawa kamfani AFP.
Yan ta’addan sun farma sansanin ne bayan sun fi karfin sojoji da yan kato da gora dake gurin inda suka kona Rabin sansanin da wuta tare da harba rokoki da gurneti a ranar Alhamis.
Yan Boko Haram Wanda suka zo a motoci guda bakwai a makare ranar laraba sun farma kauyukan Bulaburin da kofa da kuma sansanin yan gudun hijira na Dalori dake wajen Garin Borno baban birnin jihar Maiduguri.
Masu biyayya ga Abubakar shekau sun sha kaiwa hari wa yankin a lokutan baya.
Duk da gwamnati ta dage cewa ta kusa ta kawar da Boko Haram amma haryanzu Najeriya na fiskantar manyan yaki da kungiyar.
Rikicin da yayi sanadiyar kashe rayukan mutane sama da dubu Ashirin da bakwai kuma kusan mutane miliyan biyu sun kasa komawa gidajen su tun a shekara ta dubu biyu da Tara a yankin tekun chadi.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...