Gwamnatin Tarayya tace nan bada jimawa ba zata fara shirin kebe guraren kiwon shanu.
Read Time:24 Second
Ministan aikin gona da raya karkara chif Audu Ogbeh yace nan ga kadan Gwamnatin Tarayya zata fara shirin kebe guraren kiwon shanu a fadin kasar nan don dakatar da kashe kashe da Makiyaya keyi.
Ogbeh ya bayyana hakan ranar litinin a wata ziyara daya kai kasuwar wake dake Auta Balefi , jihar Nasarawa inda yan gudun hijira ne ke harka a kasuwar.
Ministan yakara jaddada kudirin gwamnati na Samar da wasu manyan kasuwanni wa manoma don rage hasarar anfanin gona bayan girbi.
More Stories
TUNDE ONAKOYA, SLUM KIDS TO ATTEMPT 70-HOUR CHESS MARATHON IN TIMES SQUARE
Nigerian chess champion and social entrepreneur, Tunde Onakoya, is set to challenge a new Guinness World Record with a...
VIDEO: MOMENT CBEX WAS PROMOTED ON OSBC RADIO AS ‘POVERTY ALLEVIATION’ PLATFORM
A newly surfaced video has shown the Osun State Broadcasting Corporation (OSBC), a state-owned radio station, promoting the now-defunct CBEX...
CBEX: 60 ILLEGAL PONZI SCHEMES TO STAY AWAY FROM IN NIGERIA
The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) has issued a warning to Nigerians to avoid 60 unlicensed Ponzi scheme operators...
EXPOSED: CBEX CRYPTO SCHEME UNMASKED AS DANGEROUS SCAM TARGETING NIGERIANS’ LIFE SAVINGS
April 15, 2025 – Lagos, Nigeria — A viral public service announcement has sent shockwaves through online investment communities, revealing...
KADUNA GOVT RESCUES 13 TRAFFICKED CHILDREN MOVED TO SOUTHEAST
The Kaduna State government has recovered 13 children reportedly trafficked by a syndicate operating across multiple regions in Nigeria....