Boko Haram: Hukumar Sojojin Najeriya ta Hakikance cewa yan ta’addan basu fi su kayan yaki ba.
Hukumar Sojojin Najeriya ta karya ta cewa wai mayakan Boko Haram sun fi Sojojin ta makamai tana mai cewa furofoganda ce da kuma dakarun kashe wa makiyi jiki.
Kakakin hukumar Sojojin Najeriya Birgediya janaral Sani kukasheka Usman ya fitar yayi bayani akan batutuwa da dama tare da nuna damuwa akan yadda wasu mahassada ke yayata labarai marasa inganci akan yaki da yan Boko Haram a Arewa maso gabas.Yace batun soja sai soja amma wasu suna soma baki a cikin harkokin soja na yaki da Boko Haram inda aka Maida shi wasan yara da kuma siyasa.Yace abun takaici wanan dakarun kashe wa makiyi jiki a fagen yaki ba wasu mahassada ne kadai ke yadawa ba harda wasu kasashen waje.
Kukasheka yace batun rashin makamai da kyautatawa Sojojin Najeriya babu buya a ciki kuma duk sadda aka gane ana daukan matakai da suka dace.Acewar sa hukumar Sojojin zata rinka magance kalubalen ta da kanta batare da wasu sun soma mata baki ko suka ko yi musu tir ba.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...