Dakarun Najeriya sun fi karfin yan Boko Haram a Damasak kana sun kashe su da yawa a Yobe.
A ranar Asabar Dakarun Najeriya suka fatattaki daruruwan yan Boko Haram dake son su kawo hari a Damasak garin dake Arewacin jihar Borno.Acewar rohoton jaridar Daily Trust wata majiya mai karfi na cewa yan ta’addan bangaren Mus’ab Albarnawi sun shiga garin Damasak dauke da motoci masu gurneti.
Amma Dakarun Najeriya sun yi masu kwantar Bauna bayan sun sami labarin harin da suka shirya kaiwa majiya ta kara da cewa an kashe maharan da yawa.
Wani bakauye da baya son a buga sunan sa a jarida yace maharan sun iso ne da karfe biyar da minti Arba’in da biyar kuma a cigaba da yaki har gari ya waye amma maharan basu damar shiga garin ba.
Ya ce sai a yau za a san wadanda suka mutu a tsakanin bangarorin guda biyu, wani kwararren jami’in tsaro ya tabbatar da harin. Damasak wanda a can baya yan Boko Haram suka kwace, ita cw shedkwatar karamar hukumar Mobbar a Arewacin jihar Borno, kusa da kogin Yobe da komadugu Gana wanda ke bakin iyaka da kasar Nijar.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...