Fashi da makami na Offa: Gwamnatin jihar tace wa yan sanda akwai lauje cikin nadi.
Gwamnatin jihar Kwara tana zargin hukumar cewa akwai wani Abu da take boyewa yan Najeriya game da wadanda ake zargin su dayin fashi a Offa.
Gwamnatin jihar tace yan sanda na kokarin yin rufa rufa akan maganar.
Yan sanda suna gani laifin komoshinan shara’a na jihar kwara Kamaldeen Ajibade cewa shine me kawo tsaiko wajen gurfanar da yan fashin a kotu.
Sun ce sun kammala bincike kana suka aika da fayil din karar ga ministan shara’a na tarayya Abubakar Malami SAN wanda shi kuma yace a turawa komishinan shara’a na jihar.
Dayake mayar da martani akan kalamun da yan sanda sukayi komishinan shara’a Ajibade ya bayyana hakan a matsayin bita da kulli.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...