Fashi da makami na Offa: Gwamnatin jihar tace wa yan sanda akwai lauje cikin nadi.
Gwamnatin jihar Kwara tana zargin hukumar cewa akwai wani Abu da take boyewa yan Najeriya game da wadanda ake zargin su dayin fashi a Offa.
Gwamnatin jihar tace yan sanda na kokarin yin rufa rufa akan maganar.
Yan sanda suna gani laifin komoshinan shara’a na jihar kwara Kamaldeen Ajibade cewa shine me kawo tsaiko wajen gurfanar da yan fashin a kotu.
Sun ce sun kammala bincike kana suka aika da fayil din karar ga ministan shara’a na tarayya Abubakar Malami SAN wanda shi kuma yace a turawa komishinan shara’a na jihar.
Dayake mayar da martani akan kalamun da yan sanda sukayi komishinan shara’a Ajibade ya bayyana hakan a matsayin bita da kulli.
More Stories
VIDEO: DOLPHIN ESTATE UNDERBRIDGE CLEARED BY OPS SQUAD, OBALENDE SPECIAL DUTY TEAM
Olusayo Elutinju The Dolphin Estate under bridge Ikoyi, on Thursday was cleared by the OPS special Squad and Obalende Special...
FCT POLICE ARREST TWO WOMEN FOR CHILD-TRAFFICKING
The Federal Capital Territory Police Command has detained Elizabeth Ojah and Kulu Dogonyaro, two female suspects, on charges of child...
YOU HAVE NO RIGHT TO CRITICIZE TINUBU, TIV YOUTH COUNCIL TELLS SUSWAM
Sen. Gabriel Suswam, the former governor of Benue State, has come under fire from the Tiv Youth Council Worldwide for...
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...