An harbi mutum uku yayinda kungiyoyin maitar zamani suka kara da juna a Otukpo, jihar Benuwe.
An harbi mutum uku yayinda kungiyoyin maitar zamani suka kara da juna a Otukpo, jihar Benuwe.
A ranar juma’a wasu kungiyoyin maitar zamani guda biyu dake kishi da juna suka kashe mutum uku daga ciki akwai Ochoche Dickson iduh wanda ya kammala yiwa kasa hidima ke nan a titin Asoka/Ojira a Otukpo,jihar Benuwe.
Wani shaidar gani da ido yace yakai makonni da dama suna fada da juna kafin harin na ranar juma’a kuma sati uku da suka gabata sun kashe mutum uku.
An gano cewa wanda aka kashen yana daga cikin rukunin yan yiwa kasa hidima da suka gama ke nan kuma ya tafi Otukpo don ya nuna wa iyayen sa takardan shaidar gama yiwa kasa hidima shine ya gamu da ajalin sa ta hanyar harbe shi.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...