An harbi mutum uku yayinda kungiyoyin maitar zamani suka kara da juna a Otukpo, jihar Benuwe.
An harbi mutum uku yayinda kungiyoyin maitar zamani suka kara da juna a Otukpo, jihar Benuwe.
A ranar juma’a wasu kungiyoyin maitar zamani guda biyu dake kishi da juna suka kashe mutum uku daga ciki akwai Ochoche Dickson iduh wanda ya kammala yiwa kasa hidima ke nan a titin Asoka/Ojira a Otukpo,jihar Benuwe.
Wani shaidar gani da ido yace yakai makonni da dama suna fada da juna kafin harin na ranar juma’a kuma sati uku da suka gabata sun kashe mutum uku.
An gano cewa wanda aka kashen yana daga cikin rukunin yan yiwa kasa hidima da suka gama ke nan kuma ya tafi Otukpo don ya nuna wa iyayen sa takardan shaidar gama yiwa kasa hidima shine ya gamu da ajalin sa ta hanyar harbe shi.
More Stories
CITY GROUP ASKED TO DIVEST TO GET GIRONA IN CHAMPIONS LEAGUE
The Abu Dhabi investors in Manchester City and Girona have been offered divestment options by UEFA to let both compete...
WAFU-B CUP: GARBA REVEALS GOLDEN EAGLES’ MISSION IN GHANA
Golden Eaglets head coach Manu Garba says his team’s main target is to get to the final at the WAFU...
LASODA WELCOMES COLLABORATION WITH NATIONAL COMMISSION FOR REFUGEES, IDPs
The General Manager of the Lagos State Office for Disability Affairs (LASODA), Mrs Adenike Oyetunde-Lawal, recently, hosted the team from...
(PHOTOS): RESIDENTS PANIC AS OYO GOVT DEMOLISHES SHOPS IN POPULAR OJOO MARKET IN IBADAN
Panic gripped residents and traders of the popular Ojoo market in the Akinyele Local Government Area of Oyo State as...
NAIRA DEPRECIATES FURTHER AS DOLLAR SALES TO BDCS WOBBLE
•Speculation, hoarding reemerges •Push Naira to N1,450/$ in parallel market The naira's downturn continued yesterday as speculation and hoarding reappeared,...
KANO GOV PASSES PREMARITAL HEALTH SCREENING BILL INTO LAW
Earlier today, I had the pleasure of assenting to the Kano State Premarital Health Screening Law, which mandates premarital health...