An kashe yan Shi’a guda uku a wani fada da Sojoji.
James Myam, komandan barikin sojoji na Garrison dake Abuja ya tabbatar cewa an kashe yan Shi’a guda uku a wani rikici da sojoji ranar Asabar a yankin Zuba dake Abuja yayinda sojoji guda biyu suka ji ciwo.
Mr Myam wanda Manjo janaral ne yace sojojin barikin Garrison yan Shi’a suka afka masu a gadar Zuba yayinda suke rakiyar Albarusai da makamin kare dangi daga Abuja zuwa Babar cibiyar Adana albarusai na soji dake Kaduna.
Sai dai kuma yace kura ta lafa kana ya shawarci jama’a musamman masu bin hanyar Abuja zuwa Zuba da su cigaba da harkokin su.
Komandan sojin ya tabbatar da cewa babu wani mahaluki da za a barshi ya tada zaune tsaye ko kai hari wa tawagar soji.
More Stories
SOUTH-SOUTH PDP IS STRONGEST IN NIGERIA — WIKE
The Peoples Democratic Party (PDP) in the South-South Zone has re-elected Dan Orbih as its chairman. The election was held...
UPDATE: IKOSI-ISHERI LCDA, LED BY MAYORESS SAMIAT BADA, CONDUCTS PASSING OUT PARADE, INAUGURATES TASK FORCE
By: Aniwura Motunrayo Ikosi-Isheri, Lagos – In a landmark move to enhance security and order within the Ikosi-Isheri Local...
UPDATED: SINGER PORTABLE ARRESTED, IN STATE CID
Musician Portable has turned himself in at the State Criminal Investigation Department (SCID) in the Yaba area of Lagos. On...
POLICE ARRAIGN CLERIC, FOUR OTHERS FOR MURDER, RITUAL KILLING
The Kwara State Police Command has arraigned a 29-year-old cleric, Abdulrahman Muhammed Bello, before a magistrate court in Ilorin for...
EDO STATE HOUSE OF ASSEMBLY APPROVES DEATH SENTENCE FOR KIDNAPPING
Edo State House of Assembly on Tuesday passed the State Kidnapping Prohibition Law 2025 and approved death sentence for offenders....
“I WAS SHOT SIX TIMES,” CHARLES OKOCHA CLAIMS
Charles Okocha, also known as Igwe 2Pac, is a Nollywood actor who has talked candidly about his near-death experience. The...