Kungiyar kiristoci na kasa CAN ta bukaci Gwamnatin tarayya ta bankado keyar wadanda suka haddasa rikicin Kaduna.
Kungiyar kiristocin Najeriya tayi kira ga gwamnatin tarayya Dana jihar Kaduna da su kawo karshen rashin hukumta masu laifi ta hanya kamo wadanda suka haddasa rikicin Kaduna don hukumta su.
Kungiyar CAN ta bayyana kaduwarta dangane da yadda wasu masu sace mutane suka kashe Agom Adara na kachia Maiwada Galadima , Dan sanda mai tsaron sa da kuma direban sa.
CAN a wata sanarwa data fitar ranar lahadi a Abuja ta hannun mataikin shugaban ta akan watsa labarai fasto Bayo Oladeji ta bukaci ta daina alakanta rikicin da siyasa kamata yayi ta hukumta wadanda ke da hannu a rikicin.
Kungiyar ta bukaci ayi garanbawul ga yanayin tsaro tare da sauya shugabanin tsaro na kasa.
Har ilayau ta bukaci a aiwatar da shawarwari da aka bada akan ilahirin rikicin kabilanci dana Addini a fadin kasar nan tare da hukumta wadanda aka kama da laifin kashe kashe a yankin Kaduna ta kudu shekaru biyu da suka shige.
Kungiyar CAN hakazalika tace a biya kudin diyya ga iyalen wadanda aka kashe a rikicin Addini dana kabilanci a kasar nan shekaru biyar da suka gabata.
More Stories
CHELSEA 5-0 WEST HAM: BLUES HUMILIATE HAMMERS, CLIMB UP TO 7TH ON EPL TABLE
Just three days after beating Tottenham, head coach Mauricio Pochettino rallied his young players to claim a second London...
EXCLUSIVE: DANGER LOOMS AS MORE THAN HALF OF GOLDEN EAGLETS SQUAD FAIL MRI
By Ajape Sefiu A. Once again, the Golden Eaglets are literally racing against time to present a team for a...
VIDEO: DOLPHIN ESTATE UNDERBRIDGE CLEARED BY OPS SQUAD, OBALENDE SPECIAL DUTY TEAM
Olusayo Elutinju The Dolphin Estate under bridge Ikoyi, on Thursday was cleared by the OPS special Squad and Obalende Special...
FCT POLICE ARREST TWO WOMEN FOR CHILD-TRAFFICKING
The Federal Capital Territory Police Command has detained Elizabeth Ojah and Kulu Dogonyaro, two female suspects, on charges of child...
YOU HAVE NO RIGHT TO CRITICIZE TINUBU, TIV YOUTH COUNCIL TELLS SUSWAM
Sen. Gabriel Suswam, the former governor of Benue State, has come under fire from the Tiv Youth Council Worldwide for...
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...