Wasu yan bindiga dadi sun kashe jigon jam’iyar APC , suka raunata matarsa da yara.
Wasu tsageru da ba a san ko su wane ne ba sun kashe wani jigon APC a Abuja Fasto Benjamin Imeogu kana suka raunata matar sa da yaran sa dake gurin da abun ya faru.
Imeogu Wanda shine shugaban komitin gudanarda zaben fidda Dan takara na majalisar tarayya na APC a Abuja an harbeshi sau biyar a kirjin sa akan hanyar zuwa filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe dake Abuja ranar Alhamis da karfe Tara da rabi na dare.
Har’ilayau rohoton ni sun nuna cewa matar marigayin da daya daga cikin yaron sa sun sami munmunar rauni saboda an harbe su a ciki, sauran yara biyun kuma sun tsira da kananan rauni saboda Harbin bindiga.
An ajiye gawar imeogu a dakin ajiye gawa dake Baban Asibitin Abuja kana matar sa da yaro suna fama da rayuwar su a wani asibiti da ba a bayyana sunan sa ba.
Kakakin yan sanda na Abuja DSP Anjuguri Manzah yayi alkawarin zai bada Karin bayani akan lamarin amma haryanzu shiru.
More Stories
POLITICS : RIVERS ASSEMBLY EXTENDS DEADLINE FOR ELECTORAL COMMISSION
The Rivers State House of Assembly has extended the deadline for the summons of the Chairman of the Rivers State...
SUSPECTED LAKUWARA TERRORIST KILLED IN KEBBI BY SECURITY OPERATIVES
A combined team of security operatives, including vigilantes, has killed a suspected Lakurawa terrorist, Maigemu, in Kebbi State. The Director...
LET US TAKE ACTION AGAINST LASSA FEVER- ECOWAS
The Economic Community of West African States, through its specialized health institution, the West African Health Organization has urged researchers,...
UPDATED: SENATE SUSPENDS NATASHA AKPOTI-UDUAGHAN FOR SIX MONTHS
The Senate has suspended Senator Natasha Akpoti-Uduaghen for six months for violation of the Red Chambers rules. Her suspension followed...
SENATOR NATASHA RESUBMITS PETITION AGAINST SENATE PRESIDENT AKAPABIO
Senator Natasha Akpoti-Uduaghan has once again brought before the Senate a petition alleging sexual harassment from Senate President Godswill Akpabio....
CHIEF OF AIRSTAFF ARRIVES ZAMFARA FOR OPERATIONAL VISIT
The Chief of Air Staff, Air Marshal Hassan Abubakar, has arrived in Gusau, the Zamfara State capital, for a one-day...