Yara uku sun mutu a wata gobara a Kano
A ranar litinin ne yara biyu suka mutu a sakamakon wata gobara da sanyin safiya a wani gida mai ciki biyu dake Sharada, ja’en yamma, cikin garin Kano. Kakakin hukumar kwana kwana na jihar Kano Alh saidu Muhammad ya shaidawa kanfanin dillancin labarai NAN cewa yaran da suka mutu mai shekara hudu da kuma bakwai.
Yace mun sami Kira daga wani Malam Bello Tukur da misalin karfe biyu da minti Tara na daren litinin cewa gobara ta kama wani gida.Daga samun labarin sai muka tura injin kashe gobara da misalin karfe biyu da minti goma Sha biyar don kashe gobarar.
Muhammad yace lokacin da wuta ta kama iyayen yaran sun ruga waje don Neman agaji daga makwabta amma duk kokarin da akayi na Ciro yaran ya ci tura.
More Stories
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...
PLATEAU: HEAVY RAINSTORM DESTROYS OVER 70 HOUSES
Significant damage was caused by a strong downpour that struck multiple settlements in Plateau State's Langtang South Local Government Area....