An yanke wa wani hukuncin daurin wata uku a Gombe saboda danfara bada aiki
A ranar Talata babar kotu dake Gombe ta yanke wa Raymond sule hukuncin daurin wata uku saboda ya karbi naira dubu dari da Hamsin cewa zai baiwa wani aiki.
Hukumar EFCC tace Raymond ya karbi kudin ne a hannun yaron manomi Daniel Solomon don bashi damar shiga aikin soja.Kakakin hukumar EFCC Toni Orilade ya bayyana hakan a wata sanarwa a Abuja.
Yace Raymond ya fara tafiya gidan yari ne tun a ranar Ashirin da bakwai ga watan Augusta 2017 bayan ya karbi kudin daga hannun yaron Solomon wanda ya turashi yaje Kaduna ya sami jami’in daukar aikin a Zaria.
Orilade ya ce bayan ya kashe kwana uku a Zaria sai yaron manomi ya gane cewa lambar waya da Raymond ya bashi bana jami’in ba ne nashi ne.
A saboda kwararan shaida da aka gabatar akan bai bata wa kotu lokaci ba inda ya amsa laifin sa.
Jami’i mai shigar da kara Ndeh Godspower ya bukaci kotu data daure shi daidai da dokar laifin da ake tuhumarsa.Sai dai kuma lawyan sa ya roki kotu data yi masa sassauci.
Alkalin kotun mai shara’a Muhammad ya yanke masu hukuncin daurin wata uku ko kuma ya biya kudi naira dubu Arba’in tare fa bada umurnin da a karbi kudin daya karba a hannun manomin daya danfara don a Maida mishi.
More Stories
POLITICS : RIVERS ASSEMBLY EXTENDS DEADLINE FOR ELECTORAL COMMISSION
The Rivers State House of Assembly has extended the deadline for the summons of the Chairman of the Rivers State...
SUSPECTED LAKUWARA TERRORIST KILLED IN KEBBI BY SECURITY OPERATIVES
A combined team of security operatives, including vigilantes, has killed a suspected Lakurawa terrorist, Maigemu, in Kebbi State. The Director...
LET US TAKE ACTION AGAINST LASSA FEVER- ECOWAS
The Economic Community of West African States, through its specialized health institution, the West African Health Organization has urged researchers,...
UPDATED: SENATE SUSPENDS NATASHA AKPOTI-UDUAGHAN FOR SIX MONTHS
The Senate has suspended Senator Natasha Akpoti-Uduaghen for six months for violation of the Red Chambers rules. Her suspension followed...
SENATOR NATASHA RESUBMITS PETITION AGAINST SENATE PRESIDENT AKAPABIO
Senator Natasha Akpoti-Uduaghan has once again brought before the Senate a petition alleging sexual harassment from Senate President Godswill Akpabio....
CHIEF OF AIRSTAFF ARRIVES ZAMFARA FOR OPERATIONAL VISIT
The Chief of Air Staff, Air Marshal Hassan Abubakar, has arrived in Gusau, the Zamfara State capital, for a one-day...