An yanke wa wani hukuncin daurin wata uku a Gombe saboda danfara bada aiki
A ranar Talata babar kotu dake Gombe ta yanke wa Raymond sule hukuncin daurin wata uku saboda ya karbi naira dubu dari da Hamsin cewa zai baiwa wani aiki.
Hukumar EFCC tace Raymond ya karbi kudin ne a hannun yaron manomi Daniel Solomon don bashi damar shiga aikin soja.Kakakin hukumar EFCC Toni Orilade ya bayyana hakan a wata sanarwa a Abuja.
Yace Raymond ya fara tafiya gidan yari ne tun a ranar Ashirin da bakwai ga watan Augusta 2017 bayan ya karbi kudin daga hannun yaron Solomon wanda ya turashi yaje Kaduna ya sami jami’in daukar aikin a Zaria.
Orilade ya ce bayan ya kashe kwana uku a Zaria sai yaron manomi ya gane cewa lambar waya da Raymond ya bashi bana jami’in ba ne nashi ne.
A saboda kwararan shaida da aka gabatar akan bai bata wa kotu lokaci ba inda ya amsa laifin sa.
Jami’i mai shigar da kara Ndeh Godspower ya bukaci kotu data daure shi daidai da dokar laifin da ake tuhumarsa.Sai dai kuma lawyan sa ya roki kotu data yi masa sassauci.
Alkalin kotun mai shara’a Muhammad ya yanke masu hukuncin daurin wata uku ko kuma ya biya kudi naira dubu Arba’in tare fa bada umurnin da a karbi kudin daya karba a hannun manomin daya danfara don a Maida mishi.
More Stories
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...
SAFETY VIOLATION: LASG SEALS SHOPS ON MARTINS STREET
The Lagos State Safety Commission has sealed two lock-up shops on Martins Street, off Broad Street, due to safety violations....
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB The 2024 Unified Tertiary Matriculation Examination notification slip, which shows candidates...
NSCDC REPELS BANDITS’ ATTACK ON FG’S SILO IN KATSINA
Agro Rangers of the Nigeria Security and Civil Defence Corps, on Saturday, repelled an attack by suspected bandits on the...