Wadanda Ambaliyar ruwa ya Shafa a Kano sun koka da cewa haryanzu ko kobo basu samu ba daga cikin Naira miliyan 100 kudin agaji.
Wadanda tsira a bala’in Ambaliyan ruwa na kwanan baya a karamar hukumar Rimin Gado na jihar Kano sun ce basu karbi ko sisi ba daga cikin Naira miliyan 100 daya kamata a biyasu biyo bayan Ambaliyan ruwa daya shafi birnin Kano a watan Agusta.
Sun koka da rashin tallafi daga gwamnatin jiha dana tarayya amma a lokacin da aka tuntube shi sekataren hukumar bada agajin gaggawa na jihar Bashir Ali yace hukumar tana kokarin ta taimaka masu.
Shi ma daya ke magana akan lamarin shugaban ayyuka na hukumar NEMA a kano Nura Abdullahi yace hukumar ta sanarda hedkwatar ta a Abuja kuma bada jimawa ba zata fara rarraba kayayyakin agaji ga wadanda abun ya Shafa.
More Stories
DAVIDO REVEALS WHITE WEDDING DATE WITH CHIOMA [VIDEO]
Davido, the well-known Afrobeat musician, has formally confirmed the date of his white wedding to Chioma. Ten months after their...
BREAKING: NO LEADERSHIP VACUUM IN LABOUR PARTY – ABURE
Speaking to party supporters during the party's ongoing National Executive Committee (NEC) meeting at the National Secretariat in Utako, Abuja,...
FOUR INJURED AS VEHICLE FALLS OFF OTEDOLA BRIDGE
Tragedy struck in the early hours of Monday when a private vehicle plunged off the Otedola Bridge along the Lagos-Ibadan...
LAGOS: IJORA-BADIA EXPLOSION CAUSE REVEALED
The Lagos State Fire and Rescue Service has disclosed the true cause of the explosion that shook the Ijora-Badia area...
ALAAFIN STOOL, SYMBOL OF CULTURAL PRIDE IN AFRICA’S EMPIRE – TINUBU
President Bola Tinubu on Saturday described the Alaafin of Oyo stool as a symbol of cultural pride, unity, and enduring...
ABIODUN MOURNS AS OGUN APC SPOKESMAN, OLADUNJOYE PASSES AWAY
The Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC) in Ogun State, Tunde Oladunjoye, has passed away. Oladunjoye is said...