Yan sanda na nemar wata yar aiki da ta kashe uwar dakin ta.
Yan sanda suna Neman wata yar aiki Becky Johnson wacce ake zargin ta da kashe uwar dakin ta Yemisi Haasz a gidan ta dake Asokoro Abuja kuma tayi gaba da dukiyoyin matar da ta kashe.
Jami’in Hulda da jama’a na hukumar yan sandan Abuja Anjuguri Mamza yace yan sanda suna aiki akan karar ya kara da cewa ana kan kokarin kama mai laifin.
An binne Haasz ranar laraban makon jiya a makabartan Apo, Abuja.
Acewar sa yar aikin data gudu bayan ta kashe uwar dakin ta ta rufe gawar ta a cikin daki tare da yar ta sannan ta gudu da sarkokin gwal, kudin kasashen waje, wayoyin hannu da suma.
More Stories
FEYENOORD’S SLOT CLOSE TO FINALISING AGREEMENT WITH LIVERPOOL AS KLOPP SUCCESSOR
Liverpool and Feyenoord are heading towards finalising an agreement for Arne Slot to become Jurgen Klopp's successor. Talks have progressed...
BARCA SHOULD APPOINT MOURINHO AS MANAGER – RIVALDO
Barcelona great Rivaldo has urged the club not to hesitate to appoint Jose Mourinho as manager to replace Xavi. Recall...
REDLINE RAIL TO COMMENCE TEST-RUN NEXT WEEK – LAGOS GOVT
… Says Mode of Funding for Lekki Airport, Fourth Mainland Bridge to be Revealed Soon The Honourable Commissioner for Information...
SAFETY VIOLATION: LASG SEALS SHOPS ON MARTINS STREET
The Lagos State Safety Commission has sealed two lock-up shops on Martins Street, off Broad Street, due to safety violations....
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB
2024 UTME NOTIFICATION SLIP READY FOR PRINTING – JAMB The 2024 Unified Tertiary Matriculation Examination notification slip, which shows candidates...
NSCDC REPELS BANDITS’ ATTACK ON FG’S SILO IN KATSINA
Agro Rangers of the Nigeria Security and Civil Defence Corps, on Saturday, repelled an attack by suspected bandits on the...